Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Jihar Kano Jami’an hukumar Hisba sun kai samame wata Makarantar Sakandare ta Grammar da ke garin Dawakin Doka a Jihar Kano. Rahoton gidan jaridar Aminiya hausa.
A kokarin su na taimaka wa hukumomin tsaro wajen yaƙi da ta'addanci da sauyan muyagun laifuka, rundunar yan banga ta ce ta kama aƙalla mutum 100 a faɗin Kaduna
Wata sabuwar doka da aka kafa a wani bangare na Chadi ta ayyana cewa daga yanzu an wajabtawa matan da suka ki amsa tayin auren maza a biyan tarar wasu daloli.
Jihar Imo - Mallam Mohammed Murtala Chukwuemeka ya zama abin burgewa bayan kaddamar da tarjamar kur’ani a harshen Igbo da ya fara shekaru biyar da suka gabata.
Ana tuhumar Usman ne tare da tsohon Akanta-Janar na Tarayya, AGF, Ahmed Idris kan wasu kudade da aka nema aka rasa a ofishin akanta janar, Vanguard ta ruwaito.
Wata matashiyar budurwa, Vicklin Watson, ta je shafukan soshiyal midiya don nuna yadda take da yawan gashi a jiki da fuskarta, wanda gado ne a gidansu dukka.
Yan ta'addan da suka kai hari a jirgin kasa na Abuja zuwa Kaduna a ranar 28 ga watan Maris, sun sake sako mutum bakwai da suka hada da yan gida daya da mace. Su
Ana rigima tsakanin Dakarun Sojojin Kasa da Rundunar ‘Yan Sanda a Legas. Ana Gwabza da Dakarun Sojojin Kasa da Rundunar ne saboda kisan jami’in tsaro kwanaki.
Bidiyon wani mutum ya bayyana a shafukan soshiyal midiya inda aka hasko shi yana farfasa shinge rage gudun ababen hawa da aka yi a tsakiyar titin wani unguwa.
Labarai
Samu kari