Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Kamfanin wutar lantarki na Najeriya (TCN), ya yi kira ga ma’aikatan wutar lantarki da su dakatar da yunkurin yajin aikin da suke sonfarawa a ranar 17 ga wata
Kakakin yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar APC, Festus Keyamo, ya ce gwamnatin tarayya karkashin jam'iyyar ta rage karfin Boko-Haram zuwa ba komai.
Dakarun sojojin Operation Sanity sun kara kashe wasu yan bidiga a wata arrangama da sukayi a dajin gulbe dake karamar hukumar Chikun na jihar Kaduna rahoton.
Abuja - Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, IGP Usman Alkali Baba ya karrama DPO na Unguwar Nasarawa dake jihar Kano SP Daniel Itse Amah da Satifiket din lam.
Tsohon Wazirin Katsina, Farfesa Sani Lugga ya ce abubuwa na ci gaba da lalacewa a Najeriya duk da addu’o’in da ake yi a kullun saboda Allah ya la'anci kasar.
Wata amarya 'yar Afrika mai suna Zainab Ibrahim ta kafa wani babban tarihi a ranar aurenta inda ta saka kaya tsadaddu har kala goma yayin da take farin ciki.
Shahararren mawakin Najeriya, Eedris Abdulkareem, wanda ke fama da ciwon koda ya tabbatar da cewar matarsa Sekinat ta amince za ta bashi kodarta guda daya.
Masana da masu ruwa da tsaki kan abinda ya shafi tattalin arziki sun gargaaɗi gwamnatin tarayya karkashin shugaba Buhari kan ta canza salo ko matsala na tafe.
Gwamnatin jihar Zamfara ta rattaba hannu a kan hukuncin kisa ga duk wanda aka samu da laifin aikata fashi da makami, satar shanu, tsafi, ko kai wa 'yan bindiga.
Labarai
Samu kari