An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
An gano wani faifan bidiyo inda hadimin shugaban ma'aikatan gwamnatin Gombe ke zabgawa kansila masuka kan zargin ya ce zai mari mai gidansa saboda wai an biya shi.
Shugaban majalisar dattawan ya ci gaba da cewa a jam’iyyar APC akwai uba kuma shugaban kasa da zai iya tabbatar da cewa jam’iyyar ta ci gaba da kasancewa a hade
Sagir Bafarawa, Kwamishinan Muhalli na Jihar Sokoto, ya ayyana sha'awarsa na shiga jerin masu takarar gwamnan Sokoto a karkashin jam'iyyar PDP, rahoton TVC News
Shugaban majalisar dattawa, Ahmad Ibrahim Lawan, ya bayyana cewa jigogin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) sun yarda da yin ittifaki kan wadanda za'a.
Dan takarar mataimakin shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP a zaben 2019, Mista Peter Obi, ya bayyana sha’awarsa tsayawa takarar shugaban kasar Najeriya a za
Wasu yan bindiga sun bi tsakar dare har cikin gida sun halaka wani babban dillalin shanu a jihar Taraba, sun sace matarsa da kuma 'ya'yansa guda biyu maza.
A ranar Laraba, wasu masu garkuwa da mutane sun halaka fitaccen mai saida shanu, tare da yin garkuwa da matarsa da ƴaƴansa maza a Jalingo, babban birnin Taraba.
MD na ASD Motors, Muktar Dauda, ya bayar da shaida kan tsohon sanata mai wakiltan yankin Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, a ranar Larabaa, 23 ga watan Maris.
Fasto Isaac Moses na cocin Amazing Revelation Divine Ministry, Suleja, jihar Niger, ya gargadi mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo, kada ya yaudari Asiwaju.
Mutumin mai shekaru 44, duk da cewa yana da nakasa, ya kera tare da habaka wata wayar salula da ya kira Chelsea Mobile Mate 40 Pro kuma abin daukar hankali.
Labarai
Samu kari