Rundunar yan sandan Gombe sun musanta rahoton da ke cewa an kona gidan shugaban ADC na bangare, Nafiu Bala, suna cewa labarin karya ne kuma yaudara.
Rundunar yan sandan Gombe sun musanta rahoton da ke cewa an kona gidan shugaban ADC na bangare, Nafiu Bala, suna cewa labarin karya ne kuma yaudara.
Shugaban ƙaramar hukumar Nasarawa ya naɗa Fatima Naseer (Teemahcool) a matsayin jami’ar kula da mata bayan ta ba da haƙuri kan dambarwar bidiyon ɗaga kamfai.
Wani sabon batu ya fito daga bakin gwamnonin Najeriya, inda suka bayyana ra'ayin cewa ba lallai a yi zabuka a wasu jihohin Arewa maso Yammacin kasar nan ba.
Kwamitin Zamfara na gurfanar da laifukan da suka shafi 'yan bindiga sun ce har sai Bello Turji, fitaccen shugaban 'yan bindiga ya ciki jama'a ya mika makamansa
Wani dan kasuwa, Ismaila Ibrahim, a ranar Talata, ya yi karar wata Zainab Muhammad, surukarsa a kotun shari'a da ke Rigasa Kaduna, saboda kin yarda matarsa ta k
Wani farfesan kasar Koriya ta Kudu masi suna Cho Jae-weon ya ba da mamaki yayin da ya kirkiri wata na'urar sarrafa toroso zuwa wani abu mai amfanin gaske...
An ji kungiyar ta HEDA ta na so ayi bincike a kan zargin da ake yi wa Hadimin shugaban kasar Najeriya watau Bashir Ahmaad na lakume albashi bayan ya bar aiki.
Wani mamban majalisar wakilan tarayya daga jihar Anambra, Mr Okwudili Ezenwankwos, ya ce majalisun ƙasa na nan kan bakarsu na tsige shugaba Buhari idan ya gaza.
Fitaccen mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara, wai ya yi watsi da tsohon mai gidansa - Gwamnan Jihar Kano, Abdullahi Ganduje, kuma yanzu yana kusantar Sha'aban S
Gwamna Mai Mala Buni na Jihar Yobe ya umurci a bawa yayan malamin addinin musulunci da aka kashe, Sheikh Goni Aisami, a ranar Juma'a aiki kai tsaye, Daily Trust
A makon jiya aka kai karar shugaban Najeriyan da wasu Ministocinsa da kuma jami’an gwamnatin tarayya a kotu bisa zargin yi wa hukumar NDDC ta kasa katsalandan.
Labarai
Samu kari