Ministan Isra'ila, Amichai Chikli ya bayyana cewa Isra'ila za ta kai hari Syria komai daren dadewa. Ya ce Turkiyya, da Qatar na cikin ma su masu barazana.
Ministan Isra'ila, Amichai Chikli ya bayyana cewa Isra'ila za ta kai hari Syria komai daren dadewa. Ya ce Turkiyya, da Qatar na cikin ma su masu barazana.
Sarki Muhammadu Sanusi II na Kano ya bayar da umarnin rufe otal ɗin Stephrica Guest Palace da ke Kureken Sani bayan korafe-korafen mazauna yankin.
Tun da Gwamnan babban banki na CBN ya bada sanarwar zai buga sababbin kudin Naira, za a ji yadda tattalin arziki zai motsa a sanadiyyar wannan danyen mataki.
Kotun daukaka kara a ranar Juma'a ta amince da bukatar gwamnatin tarayya na hana aiwatar da dokar babbar kotun tarayya ta ranar 13 ga Oktoba cewa a saki Kanu.
A ranar Lahadi, wani sabon rahoto daga ofishin jakadancin Amurka ya bayyana yadda ta bada shawarwari ga yan kasarta mazauna Najeriya su kiyayi Abuja da gaggawa.
Sarkin Kano, Mai Martaba Alhaji Aminu Ado Bayero, ya nada mutum biyu a matsayin sabbin ‘yann majalisar nadin sarakuna da sarautar Sarkin Bai da Walin Kano.
Kwamitin yakin neman zaben shugaban kasan jam'iyyar Peoples Democratic Party PDP ta sanar da dakatar da yawon yakin neman zabe saboda dan takararta, Atiku.
Sojojin Amurka ba su cikin wadanda suka kai samame a rukunin gidaje na Trademore da ke Lugbe, babban birnin tarayya, Abuja, in ji wani mazaunin unguwar. Mazauni
Wani hazikin matashi mai suna @mrtech170 a kafar TikTok ya nuna bidiyon yadda yake shakatawa da wata wakar Rick Ross mai taken 'Stay Schemin' yayin da yake tuka
Bayan tattaro bayanan sirri kan shirin kai farmaki kan ‘yan Amurka da sauran baki,gwamnatin Amurka ta yanke hukuncin aiko jami’anta Abuja don su duba barazanar.
Hukumar tsaron farin kaya DSS, hukumar leken asirin Najeriya NIA, yan sanda da sauran jami'an tsaro sun ka harin kwantan bauna kauyukan Abuja kuma sun yi..
Labarai
Samu kari