Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ware zunzurutu kudi har naira biliyan 1.2 don gina shataletale da gyaran hanyoyi 42 a cikin birnin Kano.
wata yar Najeriya mai suna Afolashade Shakirat ta bayyana yadda mai aikinta ta gabatar mata da tsabar kudi har N100,000 wanda ta dungi lalewa tana tara mata su.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PRP Kola Abiola, ya bayyana cewa gwamnati za ta kawo karshen rikicinta da ASUU watanni biyu kafin babban zaben 2023.
Bayanan da muke samu yanzu haka daga jihar Oyo sun nuna cewa ɗaya daga cikin Oyomesi, High Chief Abdul-Rasheed Shehu, ya kwanta dama da safiyar Lahadin nan.
Wata sanarwa daga Yahaya Danzaria, magatakardar majalisa ta ce Majalisar wakilai ta kasa za ta dawo zama a ranar 20 ga watan Satumba a zaure na wucin gadi.
Legit.ng ta tattaro jerin manyan yan siyasar Najeriya da suka mallaki tashoshin talbijin da gidajen jaridu a fadin kasar. Tinubu, Atiku, Kalu da wasu 8 na ciki.
Mayakan kungiyar ISWAP a daren Juma'a sun yi arangama da 'yan ta'addan Boko Haram a karamar hukumar Bama ta jihar Borno inda 'yan ta'adda 29 suka sheka lahira.
A cigaba da kokarin dawo da zaman lafiya a jihar Zamfara dake arewa maso yammacin Najeriya, dakarun yan sanda sun kama wani hatsabibin ɗan bindiga da sojan Bogi
A kalla mutum biyu sun sheka lahira bayan annobar amai da gudawa ta barke a sansanin tsofaffi, tubabbu mayakan Boko Haram dake garin Maiduguri a jihar Borno.
Labarai
Samu kari