Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi karin haske kan batun daina amfani da tsohuwar takardar kudi ta N100. CBN ya ce da tsohuwa da sabuwa dukkansu halastattu ne.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya yi karin haske kan batun daina amfani da tsohuwar takardar kudi ta N100. CBN ya ce da tsohuwa da sabuwa dukkansu halastattu ne.
Dakarun sojin Najeriya sun halaka wasu ‘yan bindiga 20 a wani samamen babu zato da suka kai musu jihar Niger.Sun kwato wasu mutum 5 daga masu garkuwa da mutane.
An samu faruwar wani rikici da ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 8, ciki har da kananan yara 8 a jihar Borno. An zauna da shugabanni don dinke faruwar hakan gaba.
Ishaq Akintola, shugaban kungiyar kare hakkin musulmi a Nigeria yayi gargadin cewa musulmi a kudu na fuskantar barazanar karewa don kashe su da ake yi ba dalili
Gwamnonin Najeriya sun karyata wani ministan Buhari da ya kunce cewa, su suka jefa kasar nan cikin matsanancin talauci da ake ciki. Gwamnonin sun yi bayani.
Shahararren shugaban ‘yan bindiga, Bello Turji Kachalla, yace gwamnatin Najeriya bata son ganin bayan ta’addanci ne. Ya zargeta da don tunzura shi baki daya.
A yau ne muka samu labarin cewa, mataimakin shugaban kasar Najeriya zai shilla kasar waje domin halartar wani taron kasuwanci da za a gudanar a kasar Vietnam.
Majiyoyi daga dangi sun bayyana yadda aka sako matashi Aminu da ya zagi uwar gidan shugaban kasa Aisha Buhari. An sako AMinu tare da mika shi ga iyayensa kai.
Gwamnan Delta kuma dan takarar mataimakin shugaban kasa PDP, Ifeanyi Okowa, ya gargadi Shugaba Buhari ya cire shi cikin gwamnoni da ya zarga da satar kudin LGAs
Sojin Najeriya sun yi Lugude kan mayakan ISWAP bayan harin da suka kai kansu a garin Damboa a jihar Borno. Sun isa wurin a motocin yaki da Hilux da makamai.
Labarai
Samu kari