Gwamna Babajide Sanwo -Olu na jihar Legas ya bayyana goyon bayansa ga mataimakinsa, Kadri Hamzat a matsayin wanda zai gaje shi a zaben 2027 mai zuwa.
Gwamna Babajide Sanwo -Olu na jihar Legas ya bayyana goyon bayansa ga mataimakinsa, Kadri Hamzat a matsayin wanda zai gaje shi a zaben 2027 mai zuwa.
Rahotanni sun nuna cewa majalisar dokokin jihar Kano ta amince da nadin Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.
Gwamnatin jihar Kaduna ta hannun hukumar ba da ilimin bai ɗaya (KADSUBEB) ta zabi ranakun gudanawar da gwaji ga sabbin malamain10,000 da take shirin ɗauka.
A kalla mutum daya aka bindige yayin da wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne suka kutsa titin Gana dake yankin Maitama a babban birnin tarayyar Abuja.
An karrama Isa Ali Ibrahim Pantami a wani taro da ake yi a birnin Dubai da ke United Arab Emirates. Ministan Najeriyan kadai ya samu wannan lambar yabo a taron.
Punch ta ruwaito cewa za'a mayar da ragamar biyan kudin alawus na ma'aikatan jami'o'in Najeriya hannun majalisar jagorancin jami'o'in gwamnatin tarayya daga 202
Hukumar hana fatauci mutane, NAPTIP, reshen Makurdi ta kama wata mata yar shekara 49, Mrs Augustina Ikyor, kan mallakar wasu tagwaye a jihar. Kwamandan hukumar
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara sun kama mota dankare da kayan abinci da za a kaiwa ‘yan bindigan dake da maboya a Dangulbi a karamar hukumar Maru ta jihar.
Idan kuka zabi Atiku Abubakar da Ifeanyi Okowa a zaben shugaban kasan 2023 mai zuwa, zasu kawo karshen yunwa, wahala da talaucin da yan Najeriya ke fama da shi.
Biyo bayan umurnin da shugabannin kungiyar malaman jami'o'i na kasa, ASUU, sassa da dama na malaman jami'an yanzu sun zabi a dakatar da yajin aikin da suka shaf
Gwamnatin jihar Zamfara ta sake bude wasu makarantu 45 daga ciki 75 da ta rufe saboda rashin tsaro, ma’aikatar ilimi ta bayyana hakan a ranar Laraba a Gusau.
Labarai
Samu kari