Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Rahotanni sun nuna cewa majalisar dokokin jihar Kano ta amince da nadin Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.
Port Harcourt - Gwamnan jihar Rivers Nyesom Wike ya sake tsokano shugaban uwar jam'iyyar PDP, Iyorchia Ayu, kan zargin almundahanar da yayi masa a watan Satumba
Jami'an yan sanda a jihar Nasarawa sun damke wata budurwa mai suna Alice Mulak kan laifin kashe saurayinta a unguwar Mararaba dake karamar hukumar Karu ta jihar
Kungiyar Malamai ta Jami’o’i ASUU ta janye yajin aikinta da ta kwashe tsawon wata takwas tanaa yi Duk da tace gwamnatin tarayya bata kashe matsalolinta ba.
Karo na biyu, Nyesom Wike Gwamnan jihar Rivers ya hau minbarin fara tonon silili kan wasu jiga-jigan jam'iyyar Peoples's Democratic Party PDP a yau Juma'a.
Jihar Ribas - Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike ya bayyana cewa zai kara adadin nade-naden hadimansa a fannin siyasa daga 50,000 zuwa 100,000. Wike ya bayyana.
Ambaliyan da aka yi a shekarar nan ya shafi jihohi 27, mun ji labari gwamnatin tarayya za ta bada tallafin gaggawa na buhunan abinci ga inda ake da matsalar
Gwamnatin Zamfara a ranar Juma’a ta sanar da rufe kananan hukumomin Anka, Bukkuyum da Gummi a jihar sakamakon rashin tsaro da harin ‘yan bindiga a yankunan.
Manyan malaman lafiya da Ma’aikatan cibiyoyin bincike za su tafi yajin-aiki. Kungiyar su suna neman ragowar 40% na alawus din shiga hadari da suke bin gwamnati
Ministar Kudi da Kasafin Kudi, Zainab Ahmed Shamsuna, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya na shawarar sake ciyo sabon bashi daga wajen asusun lamunin duniya IMF.
Labarai
Samu kari