An tabbatar da mutuwar jarumin masana'antar shirya fina-finai ta Nollywood, Solomon Akiyesi bayan ya kwanta barci a Abuja, an fara tura sakon ta'aziyya ga iyalansa.
An tabbatar da mutuwar jarumin masana'antar shirya fina-finai ta Nollywood, Solomon Akiyesi bayan ya kwanta barci a Abuja, an fara tura sakon ta'aziyya ga iyalansa.
Rahotanni sun nuna cewa majalisar dokokin jihar Kano ta amince da nadin Murtala Sule Garo a matsayin sabon mataimakin gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf.
Daya daga cikin bankunan kasuwanci a Najeriya, Polaris Bank, na cigaba da shan suka da bore daga wasu musulmin Najeriya kan hana ma'aikata zuwa sallar Juma'a d
Tsohon Ministan Tsaro, Janar Theophilus Danjuma, ya bayyana cewa zai gina jami'ar Cocin Anglican na farko a Arewacin Najeriya. Danjuma yace zai yi wannan gini.
Gwamnan jihar Rivers, Nyesom Ezenwo Wike, ya bayyana cewa idan ya fita daga jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) yau, babu yadda za'ayi su ci .
Shugabannin ‘yan bindiga bakwai a jihar Katsina sun ajiye makamansu tare da neman gwamnatin jihar domin yin sasanci da zaman lafiya mai dorewa a fadin Katsina.
Gwamna Douye Diri na Jihar Bayelsa ya koka cewa ambaliyar ruwa da ya shafi sassan jihar ya ci gidansa na kansa da ke Sampou a karamar hukumar Kolokuma/Opokuma a
Lucky Irabor, shugaban hafson tsaro a Najeriya ya ce babu jihar da gwamnati ta ba ikon mallakar makamai masu sarrafa kansu musamman ga 'yan banga a jihohin.
Majalisar Tsaro na Kasa a Najeriya ta yi karin haskewa kan matsayin Gwamnatin Tarayya dangane da shari'ar shugaban haramtaciyyar kungiyar masu neman kafa kasa
Jiga-jigan kasa da suka hada da gwamnoni,’yan majalisa da fitattun ‘yan siyasa a yau sun taya Sanata Gumel da Sanata Ndume murnar aurar da ‘ya’yansu da aka yi.
Wata babbar yarinya 'yar Najeriya ta hau jirgi daga birnin Landan zuwa Najeriya jim kadan bayan da ASUU ta janye yajin aiki a kasar nan da aka jima ana yi.
Labarai
Samu kari