Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya gaggauta bada umarnin gudanar da bincike kan hukumar PFIPC.
A labarin nan, za a ji dalilin da ya hana raguwar farashin litar man fetur a duk da farashin ya sauko sosai a kaswuar duniya bayan saukin yakin Gabas ta Tsakiya.
Wadanda aka yi wa afuwar sun hada da fursunon da aka yanke wa hukunci na daurin shekaru 20 zuwa watanni shida, hukuncin rai-da-rai da kuma masu hukuncin kisa.
Wasu yan fashin daji sun sace babban limamin garin Masama-Mudi da ke jihar Zamfara, wanda ya dade yana wa'azi kan ta'addanci. Maharan sun kuma sace wata budurwa
Darekta a ofishin SGF, Willie Bassey ya fitar da sanarwa gwamnatin tarayya ta amince da nadin mukaman da aka yi a hukumomin FRSC da NLRC da River Basin na kasa
Gwamnatin Tarayya ta lashe amanta kan batun karin albashin ma’aikata a shekarar 2023 mai kamawa. Minista ya nuna ba si da niyyar kara wa ma’aikata albashi.
Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed Abdulkadir, ya yi kira ga mutanen wasu garuruwa a Bauchi su tashi su kare kansu daga hare-haren yan bindiga da ke hana su walwala
Wani Mohammed Umar, dan shekara 21 da ya yi yunkurin sace adaidaita sahun abokinsa ya shiga fada komar yan sanda. Yace talauci ne ta saka shi aikata hakan.
Amarya ta jawo cece-kuce a kafar sada zumunta yayin da ta kalli angonta ta shafe kirjinsa a lokacin da ake tsaka da biki. Mutane da yawa sun yi martani da yawa.
Hamshakin mai arzikin jihar Katsina, Alhaji Dahiru Mangal, ya bayyana tsananin damuwarsa kan rasuwar 'dan uwansa wanda yace suna da matukar kusanci da juna.
Wasu bakaken fata yara kanana sun bayyana jin dadi da ganin wani bature yayin da ya kai ziyara garinsu, sun yi mamakin fatar jikinsa da bambancinta da tasu.
Labarai
Samu kari