Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya bayyana lokacin da za a kawo karshen matsalar.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaro. Ya bayyana lokacin da za a kawo karshen matsalar.
Kungiyar limamai da malaman musulunci ta Ogun ta yi fatali da yunkurin maida makarantun mishin ga kiristoci, sun ce hakan rashin adalci ne ga musulmai.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana matsayarsa game da yajin aikin da ake yi a kasar nan. Ya ce ya kamata kungiyoyi su daina tafiya yaji aiki kwata-kwata.
Al'ummar yankin Sabon Birni sun shiga halin juyayi bayan wasu tsagerun yan bindiga sun farmake su, sun halaka wani babban limami da wasu manoma biyu a gonaki.
Hukumar hana cin hanci da rashawa a Najeriya ta ce, adadin gwamnonin da take zargic suna boye da kudaden tsaba Najeriya ya karu, suna ci gaba da bincike akai.
Kungiyar kare muradun Fulani Makiyaya a Najeriya, Miyetti Allah, ta bukaci babban bankin Najeriya ya kara wa'adin kai kudaden Naira bankuna da akalla watanni 3.
An gurfanar da Mukaiila Lamidi, shugaban haramtaciyar kungiyar direbobi, NURTW, reshen jihar Oyo a kotu jan zarginsa da lalala allunan kamfen din Bola Tinubu.
Hukumar sanda a Legas ta bayyana yadda ta cika hannu da wani matashi dan shekara 23 kacal wanda ya shakiniskar yanci ranar Juma’a amma ya koma ruwa washegari.
Rundunar ‘yan sandan jihar Yobe ta fara bincike kan wani magidanci mai suna Bature da ake zargi da rufe matarsa Sadiya na tsawon shekara 1 yana bata koko kadai.
Wata kyakkyawar budurwa yar Najeriya ta wallafa bidiyonta sanye da kaya irin na sarauta a matsayinta na sarauniya, ta ce sam ba za ta iya kusantar namiji ba.
IGP na rundunar yan sandan Najeriya, Usman Alkali Baba ya bayyana cewa wasu gwamnoni na daukan nauyin yan daba domin kaiwa abokan hamyarsu hari yayin kamfen.
Labarai
Samu kari