Wata majiya da ke kusa da tawagar Iran a birnin Islamabad na Pakistan ta ce amincewar da Amurka ta yi na sakin wasu kadarorin Iran sun karawa kasar kwarin gwiwa.
Wata majiya da ke kusa da tawagar Iran a birnin Islamabad na Pakistan ta ce amincewar da Amurka ta yi na sakin wasu kadarorin Iran sun karawa kasar kwarin gwiwa.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Yan bindiga sun farmaki jami'an rundunar yan sandan Najeriya a ranar Asabar, 19 ga watan Nuwamba yayin da suke tsaka da aiki a jihar Enugu, sun sheke jami'ai 3.
'Yan sanda sun yi nasarar kamo wasu mutane da ake kyautata zaton suna buga kudaden bogi. An kuma yi nasarar fatattakar 'yan bindiga tare da ceto mutum bakwai.
Wasu attajirai da dama a kasar nan sun tattara kudaden tallafi tare da mikawa jama'ar Jigawa da ambaliyar ruwa ta shafa a kwanakin nan. An hada Naira N1bn.
Kwamandan ‘yan bindiga Dankarami ya kwashe Mutum 44 bayan yaransa sun shiga gida-gida a Kanwa dake Zurmi. Moriki na hada N20m ta kariya da Turji ya bukata.
Wani bidiyon kai Kwalliya ya bar jama’a baki bude Bayan ganin yadda ta mayar da tsohuwa mai shekaru 53 zuwa budurwa danya sharaf ya bai wa dumbin mutane mamaki.
Rotimi Amaechi ya kammala karatun digirin farko daga jami’ar Baze. Tsohon Ministan sufurin na tarayya ya samu shaidar LLB tare da sauran dalibai da aka yaye.
Ohworode na masarautar Olumo a jihar Delta, mai martaba Ovie Dr R.L Ogbon ya nada Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje da matarsa Hafsat Ganduje nadin sarauta
Gwamna Nyesom Wike na jihar Rivers ya sake hawa minbarin zagin shugaban uwar jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP), Iyorchia Ayu, a PortHarcourt.
Dakarun sojoji da ke yaki da ta'addanci a arewa maso gabas sun yi yayyafin wuta a kan mayakan Boko Haram a Banki da ke karamar hukumar Bama ta jihar Borno.
Labarai
Samu kari