anata Seriake Dickson ya bayyana cewa a shirye jam'iyyar NDC ta ke ta tattauna da sauran 'yan adawa domin yin hadaka a zaben 2027 da ke tafe domin fuskantar APC.
anata Seriake Dickson ya bayyana cewa a shirye jam'iyyar NDC ta ke ta tattauna da sauran 'yan adawa domin yin hadaka a zaben 2027 da ke tafe domin fuskantar APC.
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da alaka da kashe shugaban Miyetti Allah, Ardo Risku Mohammad bayan taron zaman lafiya.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC ya sake yin wata katobarar da ta tafi ta baya, ya ce Atiku Abubakar ya kasance shugaban majalisar dattawa na Najeriya.
Wani mutum ya haddasa yar dirama a asibiti yayin da wata malamar jinya ta yi yunkurin karbar samfurin jininsa don gwaji; ya tsorata da allura inda ya yi ta ihu.
Wani matashi ya tsinci kansa a wata kasa a daidai lokacin da yake tsaka da wasa da wasu abokansa. Rahoto ya bayyana gaskiyar yadda lamarin ya faru da matashi.
Babban bankin Najeriya reshen jihar Sakkwato ya fara sabon shirin da ya bullo da shi na musanya wa mutane tsoffin kudi a basu sabbi, ya shawarci yan Najeriya.
Wata daliba ta tabo malamain kwalejin fasaha a Najeriya, inda tace ta ba da al'aurarta ne kafin ta kammala karatu cikin sauki. Kwaleji ya ce zai dauki mataki.
Wani kasurgumin dan bindiga ya gamu da rokon mahaifiyarsa kan ya taimaka ya saki daliban da ya sace a jihar Kebbi. Ya amsa, amma ya nemi a bashi kudade da yawa.
Majalisar wakilai da gwamnatin Buhari ka iya fara samun tsaiko cikin kwanakin nan kan batun da ke alaka da sabbin Naira da gwamnatin kasar nan ta buga a bara.
Mazauna birnin tarayya Abuja sun bayyana farin cikin da suka ji bayan samun labarin shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya amince da kara wa'adin musanya kuɗi.
Mutanen kauye a Najeriya sun yabawa babban bankin Najeriya bisa kawo shirin musayar kudade domin tabbatar da kowa ya samu adadin da ake bukata na sabbin Naira.
Labarai
Samu kari