Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Kwamishinan tsaron cikin gida na jihar Kaduna, Samuel Aruwan, ya bayyana cewa dakarun sojin Najeriya sun yi nasarar ragargaza sansanonin 'yan bindiga a jihar.
Ma’aikatan gwamnati a jihar Plateau sun shiga yajin aikin gargadi na kwani biyar bayan gwamnati ta ki cika masu wasu bukatunsu ciki da albashin watanni uku.
Wata matar aure a jihar Borno ta rasa rayuwarta bayan 'yan ta'adda dauke da makamai sun kai farmaki kauyensu tare da yunkurin yin garkuwa da mijinta har gida.
Wani Ango da ya kasa boye farin cikin da yake ciki a wurin shagalin bikin aurensu ya tsalle kan amaryarsa yayin da yake taka rawa mai ban dariya a dandamali.
Wata matar aure da ta shafe shekara 25 tare da maijinta ta gano labarin da ya karya mata zuciya, ya kara aure a boye kuma har matar da suntulo masa yarinya mace
Bala Muhammed, gwamnan jihar Bauchi dake arewa maso gabashin Najeriya ya nada mace ta farko da ta zama Farfesa a Bauchi LG a matsayin sabuwar VC a jami'ar jiha
Samun man fetur a kan farashi mai rahusa sai mai dace a halin yanzu. Har zuwa yau, sai an bi dogon layi kafin a iya samun fetur a farashin Gwamnati a jihohi.
Dakarun sojoji a ranar Litinin, 12 ga watan Disamba sun fatattaki al’ummar yankin Obeagu a karamar hukumar Ishielu ta jihar Ebonyi, inda suka kona wasu gidaje.
Tsarin da CBN zai kawo a Junairun 2023 ya saba dokar kasa saboda haka ne fitaccen Femi Falana wanda Lauya ne mai kare hakkin Bil Adama ya bukaci a soke tsarin.
Labarai
Samu kari