Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Joe Ibokwe, na hannun daman Bola Tinubu, ya bayyana cewa shugaba Muhammadu Buhari wanda ya cika shekaru 80 yana raye har yanzu duk da ikirarin cewa ya mutu.
Jama'a sun tofa albarkacin bakunansu bayan cin karo da bidiyon wasu tagwayen yara da ke kwaikwayon yanayin tafiyar kakansu a soshiyal midiya. Harda lankwasa.
Kotu ta mallakawa wani magidanci naira miliyan 8 bayan ya maka abokiyar sharholiyarsa a kotu kan zagin matarsa ta sunna da barazanar fallasa shi a idon duniya.
Taron daurin aure ya rincabe da rikici sakamakon fadan da ya kaure tsakanin amarya da ango a nahiyar Asiya ana tsaka da gudanar da taro, ta maresa shima ya rama
Jam'iyyar PDP tana jimamin rashin magoya baya, yayin da jam'iyyar APC kuwa ke murna tare da farin ciki sabvida samun karin magoya baya a cikinta gabanin zaben
Dakarun sojin Najeriya sun kai farmakin kwantan bauna kan ‘yan ta’adda a jihar Borno inda suka halaka hudu daga ciki. Lamarin ya faru ne a garin Bama a Borno.
Kotun masana’antu ta ayyana Muhyi Magaji Rimingado matsayin halastaccen shugaban Hukumar yaki da rashawa ta jihar Kano. Tace Ganduje ya biya shi albashinsa.
Rundunar yan sandan jihar Enugu sun damke wasu manyan ‘yan ta’adda hudu da aka dade ana nema. An kama su da miyagun makamai da suka hada da bindigu da harsasai.
Hukumar kula da masu bautar kasa ta gargadi membobinta kan satar akwati, ko kuma gudanar da duk wani aiki da zaisa ace sun yi rashin gaskiya yayin zabe 2023
Labarai
Samu kari