Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Rundunar 'yan sandan jihar Anambra ta tabbatar da farmakin da wasu miyagu suka kai kan caji ofis da ofishin INEC a jihar a safiyar Laraba wurin karfe 2:45.
Kotun majirtire mai zama a Makurɗi, babban birnin jihar Benuwai ta fara sauraron shari'ar wata mata da ake zargin ta haɗa baki da ɗansa sun kashe surukinsu.
Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa al'ummar Najeriya sun gaji da mulkin shugaba Buhari saboda haka suka fara jifarsa da duwatsu amma hakan gaskiya bai dace ba..
Babban bankinn Najeriya ya kama wasu Bankunan kasuwanci a jihar Ogun da ɓatar da miliyan hudu na sabbin takardun naira, ya ce zai dauki matakin da ya dace.
Dan takarar majalisa a jam'iyyar NNPP ya yi abin kunya yayin da ya saci wasu adadi na kudade daidai lokacin da zabe ke karatowa. An bayyana yadda ya saci kudin.
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya caccaki tsohon sarkin Kano, Sanusi Lamido kan wani bidiyo da ya fitar kwanan nan, ya ce ya je ya ji da shari'arsa a kotu.
Alhaji Alhassan Ado Doguwa, shugaban masu rinjaye a majalisar wakilan tarayya kuma wanda ke wakiltar mazabar Tudun Wada da Doguwa a jihar Kano ya yi magana.
Yayin da ake ci gaba da fama da karancin sabbin Naira, wasu 'yan Najeriya sun koma amfani da kudin jamhuriyar Nijar; CFA a jihar Sokoto saboda babu manyan kudi.
A halin yanzu Ma’aikatar Isa Pantami ta gagara yi wa Kwamitin majalisa bayanin inda kudin da Akanta Janar ya warewa ma’aikatar N13.9bn domin ayi wasu ayyuka.
Labarai
Samu kari