Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Olusegun Awolowo ya zama Sakataren da zai kula da AfCFTA. Awolowo ya yi sakatare a ma’aikatar tarayya da aka kafa domin cigaban al’umma da kuma harkar sufuri.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta bayyana cewa, akwai yiwuwar a samu damuwa a zaben 2023 da ake fuskanta kasancewar har yanzu man fetur ya gaza zama a nan kasa.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, wani jigon APC a jihar Katsina ya lallaba ya fice daga jam'iyyar a daidai lokacin da zabe ke shirin kankama a nan kusa.
Kamfanin NNPC ya kwantarwa da hukumar shirya zaben kasa mai zaman kanta watau INEC hankali game da wahalar man fetur da akae fama da shi a fadin tarayya yanzu.
Taiwo Ajadi, wani magaidanci uban 'ya'ya uku ya nemi Kotun yanki ta kawo karshen aurensa da ma< dakinsa saboda bata masa biyayya ga taurin kai da rashin ladabi.
Oba Abdulrasheed Adewale Akanbi, Oluwa na Iwoland, ya ce babu wani mutum da zai shigo fadarsa ko gidansa har sai ya nuna katinsa na zabe wato PVC a kofar gida
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, majalisar wakilai ta Najeriya ta bayyana amincewarta ga shugaban kasa Muhammadu Buhari kan ya ci bashin karin kudade.
Wani dan Najeriya ya shiga mamaki yayin da banki ya kwashi kudade 'yan N5 ya ba shi a lokacin da ya je neman a bashi sabbin kudade a banki. Jama'a sun magantu.
Wasu mahara sun bude wa motar DPO na caji Ofis din yan sanda, Naka a ƙaramar hukumar Gwer ta yamma, jihar Benuwai wuta kuma hakan ya yi ajalinsa ranar Talata.
Labarai
Samu kari