Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Za a ji ana binciken Godwin Emefiele a kan zargin satar kudi, taimakawa kungiyoyin ta’addanci, kawowa kasa barazanar tsaro da cin dunduniyar gwamnatin Buhari.
Raji Fashola ya ce Muhammadu Buhari bai sabawa kotun koli ba, ya ce shugaban kasa ya dauki mataki na tsaka-tsakiya ne domin ayi maganin kuncin da jama’a ke ciki
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya koka kan rashin sababbin kuɗaɗe a hannun mutane. Gwamnan ya bayyana cewa, har yau baya da sabbin kuɗin a hannun sa.
Sarki Muhammadu Sanusi na Arewa ya ce sauyin Naira zai taimaka matuka ga 'yan Najeriya a wannan yanayin da ake ciki na fuskantar kalubalen matsalolin siyasa.
Babban bankin Najeriya (CB?) ya fara daukar matakan ragewa al'umma radadin wahalar da suke sha sakamakon karancin takardun naira a hannu bayan canjin kuɗi.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta shawarci 'yan Najeriya da su dage su zabi dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar a zaben da ke tafe nan da ranar Asabar.
Yanzu muke samun labarin yadda dan takarar shugaban kasa na APC ya dura jihar Legas domin ganawa da shugabannin Yarbawa da na yankin Kudu maso Yamma a kasar.
Wasu rahotanni da ke shigo mana yanzu haka sun nuna cewa shugaban APC na kasa, Abdullahi Adamu, da gwamnoni uku sun zauna da Abubakar Malami a birnin Abuja.
An sake samun wata mummunar girgizar kasa da ta yi lalata da yawa a kasashen Turkiyya da Siriya a yau Litinin 20 ga watan Faburairun 2023. Hakan ya faru a baya.
Labarai
Samu kari