Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
A labarin da muke samu, an ce wasu mutum 15 sun shiga hannu yayin da suka farmaki asu bankuna 3 a jihar Akwa Ibom. An bayyana yadda suka shiga hannun yan sanda.
Ƙungiyar likitocin Najeriya ta koka kan yadda marasa lafiya ke shan baƙar wahala a dalilin ƙarancin kuɗin da ake fama da shi a ƙasar nan, wanda ke ƙara tsananta
Limaman addinin Kirista sun ce ya kamata 'yan Najeriya su yi duba cikin tsanaki su zabi dan takarar da ya amsa sunansa mutumin kirki a zaben da ke tafe a kusa.
A 2023, bashin da gwamnatin tarayya ta karbo daga hannun kamfanonin gida ya kai Naira tirilyan 2.13. Cin bashin da Muhammadu Buhari yake yi, yana neman yawa.
Da aka zanta da karuwai, sun yi Allah-wadai da sauya takardun kudi da aka yi, sun nuna abokan lalata babu kudi, kuma ana samun kalubale wajen tura masa kudi.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku ABubakar ya bayyana sharrin da ke tattare da manufar CBN na sauya kudi da kuma halin da 'yan kasa ciki yanzu.
Wani bidiyo da ya yadu ya nuno wani mutumi da aka kama da kudi yan N500 na bogi kuma ya haddasa cece-kuce a tsakanin yan Najeriya kan bazuwar kudin na bogi.
Labarin da muke samu daga jihar Osun na bayyana cewa, an hallaka wani jigon jam'iyyar yayin da ake ci gaba da taron kamfen a wata karamar hukumar jihar ta Kudu.
Mai Alfarma Sarkin Musulmai a Najeriya, Alhaji Sa'ad Abubakar IIi, ya bukavi a fara duban jinjirin watan Sha'aban daga gobe Litinin 29 ga watan Rajab 1444.
Labarai
Samu kari