Sojojin Isra’ila sun sanar da dakatar da bude wuta kan Iran bisa umarnin shugabannin siyasa bayan yarjejeniyar tsagaita wuta ta makonni biyu tsakanin Amurka da Iran.
Sojojin Isra’ila sun sanar da dakatar da bude wuta kan Iran bisa umarnin shugabannin siyasa bayan yarjejeniyar tsagaita wuta ta makonni biyu tsakanin Amurka da Iran.
MEMAN ta sanar da sabon farashin fetur inda kuɗin shigo da lita ɗaya ya haura ₦1,380, yayin da kudin fetur din a rumbunan ajiya a Legas ya kai ₦1,300.
Bincike da aka yi kan bidiyon da ya bazu da sunan cewa dan takarar shugaban kasa na NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ne ya fadi wurin kamfen ya nuna ba shi bane.
Wani matashi mai suna David ya dauka bindigar abokinsa mai suna Bob wanda jami'in 'dan sanda ne kuma ya harbe shi. Ya tsere da bindigar yayin da Bob ya mutu.
Mai magana da yawun shugaban kasa Muhammadu Buhari, Malam Garba Shehu,ya bayyana cewa za a fara haska fim kan rayuwa da falsafar shugaba Buhari ranar 1 Janairu.
Wadanda aka yi wa afuwar sun hada da fursunon da aka yanke wa hukunci na daurin shekaru 20 zuwa watanni shida, hukuncin rai-da-rai da kuma masu hukuncin kisa.
Wasu yan fashin daji sun sace babban limamin garin Masama-Mudi da ke jihar Zamfara, wanda ya dade yana wa'azi kan ta'addanci. Maharan sun kuma sace wata budurwa
Darekta a ofishin SGF, Willie Bassey ya fitar da sanarwa gwamnatin tarayya ta amince da nadin mukaman da aka yi a hukumomin FRSC da NLRC da River Basin na kasa
Gwamnatin Tarayya ta lashe amanta kan batun karin albashin ma’aikata a shekarar 2023 mai kamawa. Minista ya nuna ba si da niyyar kara wa ma’aikata albashi.
Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed Abdulkadir, ya yi kira ga mutanen wasu garuruwa a Bauchi su tashi su kare kansu daga hare-haren yan bindiga da ke hana su walwala
Wani Mohammed Umar, dan shekara 21 da ya yi yunkurin sace adaidaita sahun abokinsa ya shiga fada komar yan sanda. Yace talauci ne ta saka shi aikata hakan.
Labarai
Samu kari