Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Gwamna Abdullahi Ganduje ya tsinewa wasu gwamnoni kuma yayi Allah wadai da kalaman NNPP. Abdullahi Ganduje ya ce babu shawara Gwamnan CBN ya canza kudin kasa.
Wani dan Najeriya mai tsananin kirki ya nunawa wata mai lalurar tabin hankali soyayya ta hanyar jerawa da ita a titi. Ya tunkareta da abinci, biredi da ruwa.
Babban bankin Najeriya ya dauki matakin zuwa gidajen al'umma da nufin musanya masu takrdun kuɗi domin rage wahalhalun da da ake fama da su da kuncin rayuwa.
Jama'ar kafar sada zumunta sun shiga mamaki bayan ganin yadda aka kera wani nau'in takalmi na karfe zalla, mutane sun bayyana ra'ayoyinsu game da wanna fasaha.
Gwamnan jihar RIvers ya shigar da gwamnatin jiharsa cikin karar da wasu gwamnoni goma suka shigar kan gwamnastin tarayya da CBN game da lamarin takardun Naira.
Jarumar fina-finan Nollywood, Toyin Abraham tayi martani ga al'umma dake zarginta da karban kudi domin goyon bayan dan takarar shugaban kasa na APC, Bola Tinubu
Tsohon Shugaban Amurka, Barack Obama ya yi jawabi kai-tsaye ga ‘Yan Najeriya a kan zabe. Obama ya ce dama ta samu da mutane za su zabi wadanda suke so a 2023.
Abdullahi Haruna Kiyawa wanda shi ne Kakakin jami’an ‘yan sandan Kano, ya ce sun yi sabon Kwamishina. A Ribas akwai sababbin Kwamishinoni 4 da aka tura a jiya.
Rundunar 'Yan Sanda sun shiryawa wanda zai nemi ya kawo matsala a wajen zaben shugaban kasa. An aiko da runduna 18, 000 domin su yi aikin zabe a jihar Arewa.
Labarai
Samu kari