Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Gwamnonin G5 sun gamu da zolaya da shagube daga tsohon sanatan Kaduna, Shehu Sani kan yadda suka samu rabuwar kai a gabanin zaben 2023 da ke tafe nan kusa.
Wani mummunan gobara ya faru a kasuwan katako na garin Umoukpa, Awka, Anambra. Shugaban hukumar kashe gobara na jihar Anambra ya tabbatar da afkuwar lamarin.
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kasa watau EFCC, Abdulrasheed Bawa, ya ce hukumarsa na sane ta bari tsarin sauya naira ke tafiya babu ƙame.
Kotun koli a Najeriya ya bukaci a yi gyara a kudin tsarin mulkin kasar nan saboda wasu dalilai da ka iya zama barazana ga yadda ake tafiyar da lamura a kasar.
Rundunar yan sanda reshen jihar Legas ta ce wasu fusatattun kwastomomin banki sun cinna wa naurar ATM wuta sakamakon rashin kuɗi amma komai ya dawo daidai.
Majalisar tsaro a ranar Laraba, 22 ga watan Fabrairu, ta bayar da umurnin gudanar da babban zaben shugaban kasa da na yan majalisa a ranar Asabar mai zuwa.
Labarin da muke samu mara dadi ya bayyana yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka kai hari kan gidan talabijin da rediyo a jihar Ribas da ke Kudancin Najeriya.
Za a ci gaba da zaman shari'a a kotun koli tsakanin gwamnonin da suka fusata game da wa'adin daina kashe tsoffin kudi da kuma gwamnatin tarayya, musannan CBN.
Wata yar Najeriya ta bada labarin yadda ta hadu da wani mai gyaran takalmi da ya fada mata cewa ya yi tafiya na fiye da awa 3 ba kwastoma kuma bai ci abinci ba.
Labarai
Samu kari