An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Hukumar EFCC ta kama wani malamin jami'a mai suna Dakta Cletus Tyokyya da tsabar kudi har naira miliyan 306 a rumfar zabe da ake zargin na siyan kuri'a ne.
Wani bidiyon da muka samo ya nuna yadda ake amfani da wutar fitila wajen haska wurin zaben shugaban kasa da aka yi a yau jihar Bauchi. Ga dai bidiyon a ciki.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, wasu 'yan dab sun farmaki motar jami'an hukumar EFCC yayin da suka fito don yin aikin sintiri a babban birni na Abuja.
Yan sanda sun tabbatar, Hannatu Bawa, kansila a jihar Plateau da yan bindiga suka sace ta shaki iskar yanci bayan ta tsere daga sansanin masu garkuwa a Bauchi.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta dage zabe a wasu rumfuna 141 a jihar Imo. An fadi lokacin da za a sake yin zaben na shugaban kasa da 'yan majalisun tarayya.
An kama daraktan kamfen gwamna Ortom a jihar Benue dauke da wasu kudade a hanyarsa ta zuwa wurin kada kuri'a. Gwamnan ya yi martani mai zafi da daukar hankali.
Rundunar yan sandan Katsina ta ce ta kama mutane 15 da ake zarginsu da canja alkalluman zabe a ranar Asabar 25 ga watan Fabrairu. Kakakin yan sanda ya tabbatar.
Tinubun jamiyyar APC ya Shaidawa Manema Labarai Daga mazar sa cewar Saboda Kwarin Gwuiwar Da Yake da Tasa Ko Dar Bayayi Yasan Shine Zai Lashe Zaɓen da akeyi
Gwamnan jihar Kaduna mai barin gadu ya bayyana cewa, yana fatan dan takarar shugaban kasa na APC ya lashe zaben nan da aka yi a Najeriya. Ya bayyana dalilinsa.
Labarai
Samu kari