Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kai ziyarar ban girma ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Kano ranar Alhamis 25 ga watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya kai ziyarar ban girma ga Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a gidansa da ke Kano ranar Alhamis 25 ga watan Yunin 2026.
Ustazai da ke koyarwa a Islamiyya sun haɗawa a iyalan malamar Islamiyya da aka kashe a Kaduna tallafin kudi sama da N270,000. Mijin Ummulkhairi ne ya karbi kudin.
Farfesa Mahmud Yakubu, shugaban hukumar zabe ta kasa INEC ya ve babu wanda za'a hana jefa kuri'a matukar kafin 2:30 na rana yana kan layi a rumfar zabensa.
Wasu yan daba da ake zargin na PDP sun yi kokarin tilasta mutane zaben jam'iyyarsu sun tarwatsa rumfar zabe tare fasa akwati duk da kasancewar yan sanda a wajen
Yayin Da Take Yau Ranar Zabe: An Farmaki Ma’aikatan Wucin-Gadin INEC a Gombe Akan hanyar Su Ta Zuwa Rumfar Da Aka Turasu Domin Aikin Zabe. Kwamishinan ya Bara
Ana Tsaka Da Aikin Zabe a Wasu Gurare: A nan Ma'aikatan Wucin Gadi na INEC Sunyi Ƙemadagas Baza Suyi Aikin Zaɓe ba Har Sai An Basu kuɗin Somin-taɓin Tukuna
hugaban jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a birnin tarayya Abuja, Mista Sunday Zaka, ya mutu sakamakon hatsarin mota da ya cika da shi a ranar zabe.
Alhaji Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP wanda ke takarar kujerar shugaban kasa ya kada kuri'arsa kuma ya ce yana kyautata zaton cewa shi zai samu galaba a zaben.
Wani abin tausayi ya faru a unguwar sabon garin Zaria inda ta kashe mai gida, matarsa da yayansu guda shida yayinda suke barci cikin dare. Makwabta sun tabbatar
Dakarun SOjin Najeriya sun cika hannu da wani mutumi dauke da makudan sabbi da tsaffin kudi zai kaiwa wani dan siyasa jihar Gombe daga Bauchi don sayen kuri'u.
Ana awanni zaben shugaban kasa na Najeriya, sojoji sun kama wani dauke da tsabar takardun naira da suka kai naira miliyan 2 a cikin mota zai kai wa dan siyasa.
Labarai
Samu kari