Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
An shiga halin fargaba a Jihar Edo a safiyar ranar Litinin bayan wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun yi garkuwa da wani tsohon dan majalisar jihar.
Wani ma'aboci amfani da Twitter ya koka kan yadda 'yan sandan jihar Anambra suka damke wani yaro mai suna Uchenna kan fada. Sai dai ya mutu yana caji ofis.
A yau ne dokar kayyade cire kudi ta fara aiki a Najeriya, an bayyana dokokin da ke tattare da wannan doka. An fadi adadin da mutum zai iya cirewa da na kamfani.
Majalisar dokokin jihar Kwara ta tabbatar da rasuwar Olawoyin Magaji, shugaban masu runjaye na majalisar mai wakiltar mazabar Ilorin ta tsakiya yau da safiya.
Wani matashi ya aikata aikin dana-sani yayin da ya sheke matar mahaifinsa saboda kawai sun samu sabani a kan abinci. Ya bayyana dalilin kashe matar uban nasa.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, Peter Obi ya bayyana akdan daga abin da ya shirya yiwa 'yan Najeriya zai cire tallafin mai a cewarsa a wata hira.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Ibrahim Badamasi Babangida ya fece kasar Jamus domin gujewa cece-kuce da zai biyo bayan zaben 2023. Ya tafi tare da dansa ne.
Jami'an hukumar kula da shige da fice na kasar Amurka sun saki Raymond Dokpesi, mataimakin darakta janar na tawagar kamfen din Atiku, bayan tsaresa da suka yi.
Gwamnatin tarayya zata nada sabon akanta janar na tarayya biyo bayan cire Ahmed Idris wanda aka kama da satar dukiyar gwamnati samar da naira biliyan dari.
Labarai
Samu kari