Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Wasu Matasa Sunyi Abin Tirƙashi: Su dai Matasan An Ruwaito Cewar Sun Tare Mota ne Cike Da Hatsi Tare da Ɗebe Buhun Shinkafa 29 Akan Hanyar Zuwa Zariya Daga Kano
Peter Obi na jam'iyyar Labour Party ya zama zakaan gwajin dafi a siyasar Najeriya bayan lashe zaben birnin tarayya Abuja bayan lashe a jihar Legas. Birane biyu
Kakakin hukumar yan sanda a jihar Kano, Sp Abdullahi Haruna Kiyawa, ya bayyana yadda wasu yan bangan siyasa suka hallaka mutum biyu da wuta da ransu a Kano.
Alkalin Kotun daukaka kara mai zama a Akure, babban birnin jihar Ondo, Ayobode Lokulo-Sodipe, ya rasa rayuwarsa yayin da yake shirye-shiryen shiga zaman kotu.
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom ya fadi zaben sanata da aka yi a ranar Asabar, inda wani dan takarar APC ya lashe zaben. Ortom ya kasance mai adawa da Atiku.
Tirƙashi: Wani Ɗan Acaɓa Ya Samu Luguden Kuri'u Wajen Jama'a Har Ya Samu Nasarar Zama Ɗan Majalisa a Ƙarƙashin jam'iyyar Labor Party ta Peter Obi a Can Kaduna
Charles Adias, baturen zabe na jihar Rivers ya yi korafin cewa magoya bayan jam'iyyar Labour suna barazanar kashe shi saboda zargin cewa zai yi magudin zabe.
Dan takarar sanata a PDP a majalisar dattawa a jihar Kebbi ya lashe zabe, inda ya kawo karshen wa'adin mulkin Sanata Bana Ibn NaAllah a jihar Kebbi da ke Arewa.
INEC Ku Daure, Ku Cije Akan Gaskiya Karku Bari Matsin Lamba Yayi Tasiri Akan Ku - Atiku Abubakar Ya Fadawa INEC ta Hannun Na Daman Sa'a Yakin Neman Zabe a Abuja
Labarai
Samu kari