Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yan bijilanti ne a bidiyon da ake yadawa na wasu mutane na wucewa kusa da jami'an a kan babura a jihar Katsina.
Ya Kamata Atiku da Obi Suyi Koyi da Jonathan ta Hanyar Kiran Wayar Tinubu Su Tayashi Murna Salon Yadda Yayiwa Buhari a Shekarar 2015 - Kwamitin Neman Zaɓen APC
Zaɓukan 2023: Yazo Ya Tafi Ya bar Baya Da Kura Ga Wasu Gwamnoni, Ga Jerin Sunayen Gwabnonin 6 Da Suka Rasa Kujerun Sanatoci A Kokarin Su Na Zama Sanatocin su
Zababben shugaban kasan Najeriya, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, matarsa ta daina zaman majalisa tun da yanzu ya samu ragamar Najeriya baki daya.
An sanar da Asiwaju Bola Ahmad Tinubu a matsayin sabon zababben shugaban kasar Najeriya bayan samun kuri'u mafi rinjaye a zaben shugaban kasar da ya gudana.
Sheikh Bala Lau, Shugaban Kungiyar Izala, JIBWIS, ya ja kunnen yan siyasa a Najeriya kan furta maganganu da ka iya tada rikici a yayin da INEC ke aikin zabe.
Likitocin babban asibitin Ilorin a jihar Kwara sun ajiye aiki na kwana biyu saboda dukan abokin aikinsu da wani jami'in dan sanda ya yi bayan ya duba matarsa.
Bola Ahmad Tinubu ya bayyana tafiya kotu don tabbatar da an dakatar da PDP da LP daga dakatar da tattara sakamakon zaben shugaban kasa da ake yi a yanzun nan.
Dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar APC, Asiwaju Bola Ahmad Tinubu ne ya lashe zaben shugaban kasa da aka yi a ranar Asabar a jihar Borno da ke Aewacin kasa.
Bankunan Najeriya sun aikewa kwastomominsu da sabon sako game da yadda ake fama da karancin kudi da kuma yadda za a samu mafita ga yadda za ake shan wahala.
Labarai
Samu kari