Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari na Najeriya ya ce 'yan kasa da kuma shi kansa sun sha wahala don haka akwai bukatar kowa ya rike kasar yadda ba za ta wargaje ba.
Hukumar tsaron farin kaya DSS ta bayyana cewa, ana ta shirin yadda za a ga an bata sunan sunan shugaban hukumar yayin da take ci gaba da aikin wanzar da lafiya.
Shugaba Muhammadu Buhari ya nada Lawal Sani Stores a matsayin mamba a kwamitin hukumar tattara haraji na kasa, FIRS, don maye gurbin Ado Danjuma da ya bar wurin
Ibiyeomie ya haramtawa ma'aurata kwanciyar aure na tsawon kwanaki 21 yayin da cocin ya fara azumi da addu'a kuma yan Najeriya da dama basu ji dadin haka ba.
Wasu miyagun ‘yan bindiga sun kai farmaki wasu yankunan karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna inda suka halaka Jami’an tsaro masu tarin yawa farmakin.
A jiya aka ji Karamin Ministan harkokin man fetur na kasa, Timipre Sylva ya ce NPC yana tafka asara ne a wajen saida man fetur saboda ana biyan tallafin fetur.
An yi alkawarin ceto wadanda aka dauke a tashar jirgin kasa a Edo. Kwatsam sai ga shi ‘yan bindigan su na neman a biya kudin fansar N20m a kan duk mutum daya.
Kotu ta aikewa Sifeta janar na ‘yan sandan Najeriya takardar umarnin damko‘Dan takarar gwamnan jihar Akwa Ibom na jam’iyyar PDP Umo Eno kan zarginsa da damfara.
Wata mata ta bayyana yadda ta haifi ‘ya’ya da yawa duk da kananan shekaru da take dashi. Ta ce ta haifi yara 9 a cikin shekaru kadan, ta bayyana hotunansu.
Labarai
Samu kari