Ministan kudi, Wale Edun, ya yi tsokaci kan batun sake karbo bashi daha wajen asusun ba da lamuni na duniya (IMF). Ya ce Najeriya ba ta da shirin karbo bashi.
Ministan kudi, Wale Edun, ya yi tsokaci kan batun sake karbo bashi daha wajen asusun ba da lamuni na duniya (IMF). Ya ce Najeriya ba ta da shirin karbo bashi.
NiMet ta fitar da hasashen yanayi na ranar Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da iska mai ƙarfi a wasu jihohin Najeriya.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shilla jihar Legas domin kaddamar da wasu ayyukan da gwamna Sanwo-Olu ya yi a jihar sa da ke Kudu maso Yammacin Najeriya.
Jam'iyyar APC a jihar Kano ta ce ba za ta bari Kwankwaso ya tabuka komai a zaben 2023 da ke tafe nan kusa ba. Ta ce zai ci taliyar karshe nan kusa ba da dadewa.
Rundunaar yan sandan jihar Ebonyi ta yi ram da shugaban APC na jiha da wasu mutane sama da 20 da take zargi da daukar nauyin kashe-kashe da kone kone a jihar
Dakarun sojin Najeriya sun yi ruwa wuta kan 'yan ta'adda da suka kai musu harin kwantan bauna a Borno. Sun halaka da yawa cikinsu, wasu suka arce da raunika.
Wata kotun da ke zama a jihar Kaduna ta bukaci hukumar tsaro ta farin kaya, DSS, da ta hanzarta mika Tukur Mamu gaban kotu idan an kama shi da waani laifi.
Wata kyakkyawar budurwa farar fata ta haddasa cece-kuce a manhajar TikTok bayan ta bayyana dalilinta na barin gidanta ba tare da ta goge hakoranta ba da safe.
Wani sabonn ango mai suna Idris Almustapha Daja ya sanar da mutuwar amaryarsa bayan kwanaki 11 kacal da shan shagalin aurens. Zukatan jama'a sun girgiza sosai.
Wata budurwa 'yar Najeriya ta bayyana kadan daga abin da ta gani bayan kammala digiri, ta kama sana'ar dinki don rike rayuwa sabanin aikin lauya da ta karanta.
Matar dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP ta roki 'yan Najeriya da su hukunta ta idan mijinta ya gaza yin komai a zaben 2023 da ke tafe nan kusa kadan.
Labarai
Samu kari