Mataimakin babban hafsan rundunar tsaron Birtaniya, Laftanar Janar Sir Charlie Collins, ya isa Maiduguri, babban birnin Borno a wata ziyara da ya kawo Najeriya.
Mataimakin babban hafsan rundunar tsaron Birtaniya, Laftanar Janar Sir Charlie Collins, ya isa Maiduguri, babban birnin Borno a wata ziyara da ya kawo Najeriya.
Iyalai da 'yan uwa da abokna arzikin malamar Islamiyya mai suna Ummulkhairi da aka kashe a Kaduna sun nuna matukar damuwa game da kisan da aka mata.
Shehu Sani, tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya ya zolayi gwamnonin jam'iyyar PDP, na G5 kan cewa sun gaza taimakon su kansu balantana Atiku Abubakar.
Yayin da ake ganin abubuwa sun fara daidaita kuma sauki ya taho bayan bankuna sun fara baiwa kwastomimi tsoffin naira, yan kasuwa sun ce ba zasu karba ɓa .
Jam'iyyar Labour ta su Peter Obi ta hada kai da dan takarar gwamnan jam'iyyar PDP a jihar domin tabbatar da an lallasa APC a zaben gwamna da ke tafe a mako.
Hukumar tsaro ta NSCDC a jihar Jigawa ta ce ta gano wani mutum a sume a gefen titi da kebur a wuyarsa wanda daga bisani aka gano an masa fashin N97,000 a tasi.
Bankuna sun samu sahalewar babban bankin Najeriya na cu gaba da baiwa yan Najeriya tsoffin takardun naira bayan hukuncin Kotun koli na tsawaita wa'adin kuɗin.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano ya yi wa wasu fursunoni 12 da aka yanke wa hukuncin kisa afuwa sannan ya mayar da wasu shida zuwa daurin rai da rai.
Wata mata yar shekara 52 ta rasu sakamakon rikici da tayi da wata matashiya a jihar Ondo kan rashin rufe kanta yayin dibar ruwa a rijiya. Yan sanda sun tabbatar
Zababben shugaban kasa a Najeriya ya bayyana matsayarsa kan zanga-zangar da Atiku ya dauko a kwanan nan don nuna adawa da sakamakon zaben shugaban kasa a bana.
Kotu ta Musamman Da Aka Kafa Domin Sauraren Korafe Korafen Zaɓe Zata Soma Sauraren Koke-Koken INEC, Tinubu na APC, Obi na LP akan Kokarin Yiwa InEC bincike
Labarai
Samu kari