A yau Laraba, 15 ga watan Afrilu, 2026, Atiku Abubakar ya sanar da cewa zaɓen 2027 shi ne karo na ƙarshe da zai tsaya takarar shugaban ƙasar Najeriya.
A yau Laraba, 15 ga watan Afrilu, 2026, Atiku Abubakar ya sanar da cewa zaɓen 2027 shi ne karo na ƙarshe da zai tsaya takarar shugaban ƙasar Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Sanata Dino Melaye ya wallafa bidiyon katafaren gidansa da ke kauyensa a jihar Kogi a Facebook. Akwai ainahin gini, masaukin baki mai dakuna shida da sauransu.
Sanata Shehu Sani, jigo a jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, kuma tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya yayi martani kan hoton Bola Tinubu da aka ce yana barci
Dakarun yan sanda sun rasa mutum ɗaya yayin da suka dakile harin yan bindiga a hedkwatar yan sanda da ke ƙaramar hukumar Aguta jihar Imo ranar Asabar da safe.
Babban Bankin Najeriya ya bayyana adadin kudaden da zai fara cajin duk wasu bankunan da suka ki amsan sabbin kudaden da ya buga ya ajiye yana jiran su dauka.
An samu tsaiko a wata jihar Kudu yayin da wasu 'yan bindiga suka farmaki mambobin jam'iyyar APC a lokacin da suke tsaka da gudanar da taron jam'iyyar a jihar.
Jami'an hukumar yan sandan Najeriya sun sanar da nasarar ceto dalibai biyu cikin daliban makarantar firamaren da yan bindiga sukayi garkuwa da su a garin Doma.
Rahotanni daga ƙasar Gabon sun nuna cewa ministan harkokin kasashen waje na ƙasar ya kwanta dama yayin da yake jiran shiga taron majalisar Ministoci ranar Jumua
Yan takarar shugaban kasa a Nigeria sun sanya hannu wajen shirin zaman lafiya, wanda kwamitin zaman lafiya na kasa, wanda Abdulsalam Abubakar ya jagoranta.
Wata jami'a a Arewacin Najeriya ta bayyana haramtawa dalibanta amfani da waoyoyin hannu saboda wasu dalilai da suka faru. Mutane sun yi martani mai daukar rai.
Labarai
Samu kari