Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
Wata kyakkyawar budurwa farar fata ta haddasa cece-kuce a manhajar TikTok bayan ta bayyana dalilinta na barin gidanta ba tare da ta goge hakoranta ba da safe.
Wani sabonn ango mai suna Idris Almustapha Daja ya sanar da mutuwar amaryarsa bayan kwanaki 11 kacal da shan shagalin aurens. Zukatan jama'a sun girgiza sosai.
Wata budurwa 'yar Najeriya ta bayyana kadan daga abin da ta gani bayan kammala digiri, ta kama sana'ar dinki don rike rayuwa sabanin aikin lauya da ta karanta.
Matar dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP ta roki 'yan Najeriya da su hukunta ta idan mijinta ya gaza yin komai a zaben 2023 da ke tafe nan kusa kadan.
Jirgin yakin neman kujerar shugaban kasan Najeriya a zaben 2023 na jam'iyya All Progressives Congress APC ya yada zango jihar Bauchi don yakin neman zaben APC.
An kama wasu bata-gari da ake zargin suna aikata harkallar miyagun kwayoyi a Najeriya. An bayyana yadda lamarin ya faru a jihohin Arewacin Najeriya da kudu.
Bayanan da muka samu sun nuna cewa jami'an tsaro sun yi nasarar kama wani Bello Ƴellowa, wanda ake zargin yana da hannu a harin da aka kaiwa jirgin kasan Kd-Abj
Bidiyon wata baturiya da ke yawo babu takalmi kuma a hargitse ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya. Baturiyar na dauke da wani dabbare-dabbare a jikinta.
Ma'aikatan NAHCO a Najeriya sun fada yajin aiki a safiyar Litinin inda suka hana jirage sauka da tashi a filin jirgin sama na Murtala Muhammad da ke Legas.
Labarai
Samu kari