Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Bangaren gwamnatin tarayya na ci gaba da gabatar da shaidu a shari'ar da ake tuhumar Malam Nasir El-Rufai da kutse a wayar NSA Nuhu Ribdu a kotun tarayya.
Jami'an yan sanda na jihar Ondo sun tabbatar da tsinto wani magidanci da matarsa a sume cikin gidansu da jinjirinsu a mace.An fara gudanar da bincike kan lamari
Biyo Bayan Kamfen ɗin APC Daya bar Baya da Ƙura, Faɗa ya Ɓarke, Inda Ƴan Jagaliya Suka Harbi Jami'in Ɗan Takarar Gwamna da Bindiga, A Yayin da Zarge Zarge Yayi
Gwamnan Jihar Kaduna malam Nasiru Elrufai yace Tunda yake gwamna Sisin Yan Kaduna Bai taba ci ba da sunan sata, Wanda ya karyata Yazo mu dafa kur'ani mai girma
Wani dan jarida mai gabatar da shiri a rediyo da aka fi sani da Baba Bintin ya rasu yayin da ya ke takawa a kasa zuwa wurin aiki a garin Ibadan a jihar Oyo.
Ku yafe min dan Allah,Na Tuba Domin ba Laifi na bane, na Birki ne, Inji Direba Dan Katobara Daya Ja Mota ta Haɗu da Jirgin Ƙasa a Lagos 6 Suka Sheka Barzahu
Wasu tsagerun yan bindiga sun kutsa kai rukunin gidajen Grow homes estate da ke yankin Kubuwa a babban birnin tarayya Abuja, sun yi garkuwa da akalla mazauna 9.
Gaba da gabanta Aljani ya taka wuta: Yadda Zaratan Sojojin Najeriya Suka Tsinkayi Wani Caji Ofis Cike Da Ƴan Sanda Tare da Gyarawa Wani ɗan Sanda Zama Tsaf
Yan sanda sun kama wani mutum mai suna Semiu Adegesin dan shekara 45 kan zarginsa da sakacin barin bindigarsa da harsashi a fili inda yara suka saba wasa a Ogun
Jami'an hukumar tsaro na NSCDC sun yi nasarar cafke wasu gungun masu sarrafa kudaden jabu dauke da miliyoyin dallar Amurka da sabbin naira za su kai wa wani.
Labarai
Samu kari