Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Rundunar yan sandan jihr Legas ta ce bam din da aka dasa a wata mota ya tarwatse ne lokacin da aka yi yunkurin tayar da motar, mutum daya ya samu runi.
Yan bindiga a Kaduna sun kai hari garuruwan Karimbu-Kahugu a karamar hukumar Lere a Kaduna a safiyar ranar Juma'a inda suka kashe dan fasto tare da sace matarsa
Hukumar ƙidaya ta ƙasa (NPC) ta nuna shakku kan yiwuwar ƙidaya a watan Maris kamar yadda aka tsara a baya. Hukumar NPC ta kawo dalilan ta na wannan shakku.
Dan kasar Sin, Frank Geng-Quangrong, wanda ake zargi da kisan Ummita Sani ya bayyana kotun shari'a cewa bai yi niyyar kashe budurwarsa ba kuma bai son ya mutu.
Shehun Malami Yayi Kira Ga CBN da Asakarwa Mutane Kudi Saboda Tunkarowar Ramadan Saboda A cewar Malamin kuma yayi bayanin cewa, Ramadana lokaci ne na tubarwa
Kotun daukaka kara dake zamanta Abuja ta yi watsi da karar da jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ta shigar na neman soke tikitin Tinubu da Shettima na APC
Hanyar Da Zaku Bi Wajen Neman Aikin Hukumar Kula Da Fataucin Kwayoyi "NDLEA" da Aka Soma Kamar Yadda Hukmar Ta Saba Yi Lokaci Zuwa Lokaci Babu Gajiyawa Garesu
Wani matashi ɗan Najeriya ya tona asirin ƴan Yahoo-Yahoo, ya bankaɗo sabuwar hanyar da suke bi suna kwashe wa bayin Allah kuɗaɗen su a asusun ajiyar banki.
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana yadda ta shawo kan lamarin tsaro da ya kunno kai a lokacin da 'yan ta'adda suka so kai hari kan masu akda kuri'u a kasar.
Kotun koli ya bayyana maye gurbin Shekarau da Hanga a matsayin dan takarar sanatan Kano ta tsakiya a majalisar dattawa ta Najeriya a zaben bana da a ka yi.
Labarai
Samu kari