Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
An gano hoton gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, a gaban gawar 'dansa yana yi masa addu’a kafin kais hi gidansa na gaskiya bayan Allah ya amshi ransa.
Labarin dake shigo mana da duminsa na nuna cewa mambobin kwamitin majalisar wakilan tarayya sun shiga zaman sirri da shugabannin bankunan Najeriya a Abuja.
Kamar yadda aka shirya tun farko, hasashe sun nuna cewa shugaba Buhari zai kai ziyara jihar Kano a ranar Litinin, 30 ga watan Janairu, zai kaddamar da aiki.
Lamarin da ke faruwa a babbar tashar mota ta Dadi da ke garin Zaria ya kazanta. Anat siyar da takardun sabbin naira kan kudi mai tarin yawa inda ake zabga riba.
Gwamnatin Edo ta mika takardar sanarwa ga cibiyoyin addini, gidajen rawa, wuraren taro da sauransu kan bukatar su sanya abun hana fitar hayaniya a wurarensu.
Kimanin mutane 8,150 ne suka rasa mahallansu sakamakon hare-haren yan bindiga da yan ta'adda a yankin Galadima-Kogo da kewaye a Karamar hukumar Shiroro ta Jihar
Wata kungiyar kare manufofin dan takarar kujerar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress APC, Asiwaju Bola Tinubu, ta shirya taro na musamman.
Gwamnatin Jihar Edo za ta rufe duk wani masallac, coci, kulob da gidan cashewa a garin muddin ba su saka na'uarar daidaita sautin da ke fitowa daga cikinsu ba.
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, ya nemi shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya dage zuwansa Kano zuwa wani lokaci kan halin da mutane ke ciki.
Labarai
Samu kari