Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi, NDLEA, ta yi nasarar kama wani tsohon mayakin Boko Haram da wani basaraken gargajiya kan laifin safarar kwaya.
Kungiyar Kiristocin Najeriya, CAN, ta fadawa mambobinta su zabi yan takarar wadanda suka cancanta a zaben gwamnoni da yan majalisun jihohi da ke tafe a ranar 18
Wani masanin tattalin arziki ya bayyana kadan daga abubuwan da CBN ya kuskure wajen kawo batun sauyin kudi da kawo dokar kashe takardun Naira a Najeriya yanzu.
Hukumar tsaro, NSCDC a jihar Akwa Ibom ta kama ganganun man fetur a kalla 150 cikin wani kwale-kwale a teku da ke hanyar kai wa kasar Kamaru da barauniyar hanya
Wasu hotuna sun yadu a kafar sada zumunta na yadda mataimakin zababben shugaban kasa ya bayyana kansa a lokacin d ayake karatu a jami'ar Maiduuri da ke Borno.
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Zamfara sun lalata wani mafakar yan fashin daji a Zamfara, sun kubutar da mutane 14 da suka shafe sama da watanni biyu a daji.
Labarin da muke samu daga jihar Katsina na bayyana cewa, wasu tsagerun 'yan bindiga sun kaure da fada da wasu 'yan banga da ke kan aiki a wani yankin jihar.
Rahotanni daga Kaduna sun bayyana cewa akalla gawar mutane 10 aka gano bayan wasu da ake zargin yan fashin daji ne sun kai farmaki yankin Zangon Kataf a jihar.
Labarin da ke iso mu na bayyana cewa, wata gobara ta yi kaca-kaca da wasu shaguna 21 a jihar Kano, inda wata gobarar ta lamushe kauyuka uku a jihar Jigawa.
Labarai
Samu kari