Hukumar DSS ta gurfanar da tsohon gwamna, Nasir El-Rufai a kotu yau 23 ga Afrilu, 2026, kan zargin yin kutse tare da sauraron kiran wayar NSA Nuhu Ribadu.
Hukumar DSS ta gurfanar da tsohon gwamna, Nasir El-Rufai a kotu yau 23 ga Afrilu, 2026, kan zargin yin kutse tare da sauraron kiran wayar NSA Nuhu Ribadu.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Wani dattijo ya bayyana cewa, ba zai karbi kudi ta banki ba. Ya ce kudinsa a hannu ne kadai zai sa ya dauki buhun wake ya ba wanda yake son siya ba tiransfa ba.
Gwamnan APC kuma mai fada a ji a Arewacin Najeriya ya bayyana kadan daga matsalolin da ke tattare da sauya fasalin Naira. Ya bai kamata a yi hakan a yanzu ba.
Karbo ya jawo ana bin duk ‘an Najeriya bashin N220,000 a 2023, Muhammadu Buhari ya karbo aron Naira Tiriliyan 42, bashin Najeriya ya karu da 2.85% a watanni 3.
Rundunar 'yan sandan jihar Anambra ta tabbatar da farmakin da wasu miyagu suka kai kan caji ofis da ofishin INEC a jihar a safiyar Laraba wurin karfe 2:45.
Kotun majirtire mai zama a Makurɗi, babban birnin jihar Benuwai ta fara sauraron shari'ar wata mata da ake zargin ta haɗa baki da ɗansa sun kashe surukinsu.
Jam'iyyar PDP ta bayyana cewa al'ummar Najeriya sun gaji da mulkin shugaba Buhari saboda haka suka fara jifarsa da duwatsu amma hakan gaskiya bai dace ba..
Babban bankinn Najeriya ya kama wasu Bankunan kasuwanci a jihar Ogun da ɓatar da miliyan hudu na sabbin takardun naira, ya ce zai dauki matakin da ya dace.
Dan takarar majalisa a jam'iyyar NNPP ya yi abin kunya yayin da ya saci wasu adadi na kudade daidai lokacin da zabe ke karatowa. An bayyana yadda ya saci kudin.
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya caccaki tsohon sarkin Kano, Sanusi Lamido kan wani bidiyo da ya fitar kwanan nan, ya ce ya je ya ji da shari'arsa a kotu.
Labarai
Samu kari