Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Ministn ayyuka, David Umahi ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na zama da kamfanonin siminti domin duba yiwuwar rage tsadar da yake yi a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Theodore Orji, ya ce yana nan da ransa bai mutu ba sabanin jita-jitan da wasu ke yadawa. Ya ce masu yada abun za su mutu su bar shi.
Labari da muke samu ya nuna cewa mummunar gobara ta tashi a shahararriyar kasuwar nan ta siyar da kayan abinci ta Singer da ke jihar Kano da tsakar daren jiya.
Hadimin dan takarar shugaban kasa a PDP ya bayyana yadda gwamnan jiahr Ribas ya yaudari abokan cakwakiyarsa a fannin da ya shafi siyasa a kasar nan a zabe.
Yanzu muke samun labarin yadda wasu 'yan bindiga suka yi bata-kashi da 'yan sanda, inda aka ceto wani dan jairdan da aka sace a makon nan, ranar ta Alhamis.
Yayin da zaben gwamna a Najeriya ke ci gaba da tunkarowa, 'yan siyasa a jihar Sokoto na ci gaba da kawo tsaiko daga yadda suke yin kamfen da munanan kalamai.
Mafi yawan sababbin kudin da bankin CBN ya buga sun shiga bankunan Access Bank. Legas ce gaba a garuruwan da aka fi aikawa sababbin kudin, Enugu da Uyo na baya
Jihohi za su yi karar Gwamnati da CBN a kan rashin dawo da N500, N1000. Lauyoyin Jihohin da suka je kotun koli sun nuna shirya yin karar Ministan shari’a da CBN
Gwamnan jihar Anambra, Chukwuma Soludo, ya shirya sanya ƙafar wando ɗaya ga duk bankin da ya ƙi karɓar tsofaffin kuɗi. Yace mutane su cigaba da amfani da kuɗin.
Rahotanni sun kawo cewa har yanzu an gaza binne gawar marigayi Sanata Joseph Wayas, Shugaban Majalisar Dattawa a jamhuriyya ta biyu, wanda ya mutu a Landan.
Labarai
Samu kari