Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Rundunar yan sandan jihr Legas ta ce bam din da aka dasa a wata mota ya tarwatse ne lokacin da aka yi yunkurin tayar da motar, mutum daya ya samu runi.
Rundunar yan sanda a jihar Edo ta yi nasarar kama wasu guggun masu fashi da makami sanye da kayan sojoji bayan sun farmaki wata mata tare da yi mata fashi.
Darektan yada labarai na kwamitin takarar Bola Tinubu ya na so a sauke Godwin Emefiele. Bayo Onanuga yana ganin babu dalilin da Emefiele zai cigaba da rike CBN
Yanzu muke samun labarin yadda hadarin mota ya hallaka mutane da yawa a jihar Bauchi da ke Arewa maso Gabashin Najeriya. Wannan lamari ya faru ranar Litinin.
Cibiyar ICICE ta shirya wani zama na musamman domin tattaunawa a kan makomar al’umma bayan zabukan da za a shirya a Najeriya, mun tattaro wainar da aka toya.
Gobara da ta tashi da yammacin ranar Talata ta kone na'urorin cirar kudi na ATM guda 3 wani banki da ke titin Tafawa Balewa a Karamar Hukumar Nasarawa, Kano.
Bayan kwashe shekara 35 suna aiki a rundunar ƴan sandan Najeriya. Yau ne ranar ritayar sifeto janar na ƴan sanda, Usman Baba Alkali, da wasu manyan ƴan sanda.
Kwanaki Dr. Rabiu Kwankwaso ya yi magana a kan kyautar motar da ya ba Muhammadu Buhari. A lokacin yana Gwamna ya fahimci rayuwar Buhari ta na cikin hadari.
A labarin da muke samu, bankunan Najeriya sun fara raba kudi a daidai lokacin da ake cikin matsin adadin kudaden da ake samu a kasar nan. Ga abin da ke faruwa.
Bayan koma amfani da tsoffin kudade a sassa daban-daban na kasar, farashin kayan abinci da dabbobi ya haura sama sosai a wani kasuwar mako da ke ci a Taraba.
Labarai
Samu kari