Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Wasu yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun bude wa tawagar dan takarar gwamna na jam'iyyar All Progressives Grand Alliance a jihar Ebonyi,Bernard Odo wuta
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya sha alwashin shawo kan matsalar sabbin kudi a fadin kasar nan cikin kwanaki bakwai kacal. Yace ya san halin da ake ciki yanzu.
Labarin da muke samu a yanzu, an ce dan takarar gwamnan taraba da ya lashe zaben fidda gwani zai rike tutar jam'iyyar a zaben bana saboda an zaben shi ya kotu.
Gwamna Malam Nasir El-Rufai na jihar Kaduna, yace Gwamnonin APC sun roki shugaban kasa Buhari da ya bari a dinga amfani da tsofaffi da sabbin takardun naira.
Wasu yan dadi bindiga sun hallaka alkali kotu ranar Alhamis a jihar Imo ana tsaka da zama kuma suka wuce babu wanda ya san ko su wanene ballanata a kama su.
Jami'o'in gwamnati sun fara nemawa kansu mafita bayan shan kashin kungiyar malaman jami'o'i ASUU hannun ma'aikatar kwadago a shekarar 2022 bayan yajin aikin.
Gwamnonin jam'iyyar APC mai ci sun ce babu ruwansu da halin da ake ciki, za su dauki mataki kan batun da ya shafi sabbin Naira, kuma zasu gana da Buhari a yau.
Shugaban jam'iyyar NNPP a jihar Gombe ya bayyana sauya sheka zuwa jam'iyyar APC mai mulkin jihar a jiya Alhamis. Wannan na zuwa ne kwanaki kadan kafin zabe.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue ya tuhumi tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi na biyu da ingiza Fulani su hallakashi saboda kisan da aka yiwa Fulani a Doma.
Labarai
Samu kari