Shugaba Tinubu ya bukaci jam’iyyun siyasa su guji tashin hankali, kalaman kabilanci da addini, tare da mayar da hankali kan manufofi a zaben 2027.
Shugaba Tinubu ya bukaci jam’iyyun siyasa su guji tashin hankali, kalaman kabilanci da addini, tare da mayar da hankali kan manufofi a zaben 2027.
Davido ya ce ba zai nemi afuwar Gwamnan Edo, Monday Okpebholo ba, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin na gwamnan ne wanda ya jawo cece-kuce.
Wani matumi ya ba da labarin yadda mahaifinsa ya mutu bayan ya kashe wata kaguwa a gidansu. Mahaifinsa ya sha gargadinsa da kada ya kashe duk wani abu mai rai.
Tsohuwar ministar harkokin mata, Pauline Tallen, ta fito fili ta yi magana kan zargin karkatar da N2bn. Tallen tace ba cafke ta EFCC ta yi ba, ita ta kai kanta
A ranar Juma'a, 2 ga watan Yuni, Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya kaddamar da ginin babban Masallacin Juma'a na majalisar dokokin tarayya.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi awon gaba da Dagaci, ɗan gidan sarauta da wani mutum ɗaya a kauyen Ketti da ke birnin tarayya Abuja, sun nemi kuɗin fansa.
Wani almajiri ya baƙunci lahira bayan ya nutse cikin wani kududdufi a jihar Kano. Santsi ne ya kwashi almajirin ya faɗa cikin ruwan lokacin da ya ke wanke jiki.
Tsohon gwamnan Ribas, Nyesom Wike ya goyi bayan Shugaban kasa Bola Tinubu ya dauka na cire tallafin man fetur, cewa ba abu mai sauki bane shugabancin Najeriya.
Shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga sake duba mafi karancin albashi don inganta rayuwar yan Najeriya cewa shine abu mafi muhimmanci a yanzu.
Jami'an hukumar EFCC sun tsare tsohuwar ministar harkokin mata, Pauline Tallen, da tambayoyi kan zargin karkatar da wasu makudan kudi da ya kai naira biliyan 2.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya nada wasu muhimman mukamai a makonsa na farko, Tinubu ya bayar da mukamai 6 ciki har da shugaban ma'aikata na gwamnati.
Labarai
Samu kari