Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Tsohon ministan Buhari, Lai Mohammed ya samu matsayi inda aka nada shi mai ba wa babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya a bangaren yawon bude ido shawara.
Jirgin saman Max Air dake jigilar Alhazan Najeriya daga ƙasa mai tsarki ya maƙale a jamhuriyar Nijar bayan juyin mulkin da wasu sojoji suka yi a ƙasar ta Nijar.
Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Umaru Fintiri, ya duba halin matsin da ake ciki a ƙasa inda ya gwangwaje ma'aikata da ƴan fansho a jihar da tallafi mao tsoka.
Seyi Tinubu dan farin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce ya na da tabbacin shugaban ba zai ba wa 'yan kasar kunya ba, ya gode musu da irin hadin kai da suke ba su.
Majiyoyi sun bayyana wanda shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu yake shirin gabatarwa majalisa domin ya zama Atoni Janar na tarayya kuma ministan shari’a.
Babban jigo a jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) kuma tsohon shugaban kwamitin amintattu na jam'iyyar, ya koka bayan ƴan bindiga sun kai hari a gidansa.
Akalla mata yan majalisar dokokin tarayya shida ne suke da nasaba da tsoffin gwamnoni da wasu fitattun yan siyasa. Suna da alaka na jini da kuma na auratayya.
Jarumin fim Ali Nuhu, ya taya daukacin al'ummar kasar Nijar alhinin yanayi da suka riski kansu a ciki na juyin mulki da sojoji suka yi wa gwamnatin Bazoum.
Hukumar 'yan sandan farin kaya DSS ta ce bata ji daɗin abinda ya faru ba tsakanin jami'anta da na hukumar gidan yari a Kotu kan Emefiele, za ta yi bincike.
Labarai
Samu kari