Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Gwamnatin Tarayya ta sanar da shirin NiYA, Cascador da zai bai wa zababbun matasa ’yan kasuwa tallafin har Naira miliyan biyar, aikace-aikace za su fara 19 ga Agusta
Bakwai daga cikin jihohin Najeriya 36 sun samu kujerar minista fiye da guda daya a lokacin gwamnatin tsohon shugaban kasa. Muhammadu Buhari na biyu a 2019.
Farfesa Wole Soyinka ya yi kakkausar suka ga mutanen da ke cewa sai mawaki Davido ya nemi afuwa akan bidiyon daya yada wanda ya jawo kace-nace a Arewacin kasar.
Niger - Rahotanni sun tabbatar da cewa an gano jaririn da wata mata ta ɗauke daga shagon mahifiyarsa a kasuwae Minna, babban birnin Neja cikin koshin lafiya.
Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya hasko wata ‘yar Najeriya da ke rawa a wajen jana’izar mahaifinta yayin da ta baje kolin tarin kudin da ta samu.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Osun ta maka gwamnan jihar, Ademola Adeleke kan nada kansa kwamishinan ayyuka da kuma mataimakinsa kwamishinan wasanni a jihar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, kuma shugaban ƙungiyar ECOWAS ya ce ƙungiyar da sauran masu kaunar demokaradiyya ba zasu yarda da juyin mulki a Nijar ba.
Wata kyakkyawar budurwa yar Najeriya ta bayyana burinta na son zama uwa ba aure. A cewarta, ba za ta iya bin umurnin kowani namiji ba kuma ta fadi dalilinta.
Gwamnatin jihar Bauchi ɗauki matakin gaggawa bayan ɓullar cutar Mashaƙo a jihar wacce ta halaka ɗalibai biyu. Gwamnatin ta kulle makarantun da abun ya shafa.
Majalisar dattawan Najeriya ta amince da buƙatar shugaban ƙasa, A.Bola Ahmed Tinubu, ta naɗa mutane 10 a hukumar raya shiyyar arewa maso Gabashin Najeriya.
Labarai
Samu kari