Yan Najeriya masu fasfo za su samu damar shiga Chad da Jamhuriyar Congo ba tare da biza ba daga 1 ga Janairu, 2027, sakamakon sabbin manufofin ƙasashen biyu.
Yan Najeriya masu fasfo za su samu damar shiga Chad da Jamhuriyar Congo ba tare da biza ba daga 1 ga Janairu, 2027, sakamakon sabbin manufofin ƙasashen biyu.
Gwamna Babagana Zulum ya amince da sakin naira miliyan 10 a matsayin tallafi domin ragewa sojojin da suka ji rauni yayin yaki da ta'addanci a jihar radadi.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya cika alƙawarin da ya ɗauka lokacin yaƙin neman zaɓe na tafiya da mata a cikin gwamnatinsa. Gwamnan ya basu mukamai.
Wani ikirarin cewa mutum ya mayar da kansa kare da tsabar kudi dala 14,000 ba gaskiya bane. Wani binciken kwakwaf ya nuna cewa riga ce kawai ya sanya na kare.
Ana kyautata zaton shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu zai iya bin tafarkin Buhari wajen rike kujerar Ministan man fetur a Najeriya a wannan mulkin nasa da ake.
Yanzu muke samun labarin yadda kazamin yaki ya barke tsakanin 'yan ta'addan Boko Haram da ISWAP a jihar Borno. An bayyana bayanai na yadda yakin ya barke farko.
A yau ne wakilan ECOWAS suka samu ganawa da hambararren shugaban kasan Nijar, Mohamed Bazoum. An bayyana yadda hakan ya samo a asali a karshen mako da zai kare.
'Yan Nijar da ke jihar Kano sun yi zanga-zangan nuna goyon bayan hambararren shugaban kasar, Mohamed Bazoum da kuma kungiyar ECOWAS a kokarinsu na kawo gyara.
'Yan addinin gargajiya a Najeriya sun samu ranar hutu a wannan shekarar, inda aka ware musu rana ta musamman domin su huta, an kawo jihohin da suka yi hakan.
Ƴan ta'addan Boko Haram masu ɗumbin yawa sun miƙa wuya ga dakarun sojojin MNJTF, bayan sun sha ragargaza a jihar Borno. Ƴan ta'addan sun mika makamai masu yawa.
Labarai
Samu kari