Yan Najeriya masu fasfo za su samu damar shiga Chad da Jamhuriyar Congo ba tare da biza ba daga 1 ga Janairu, 2027, sakamakon sabbin manufofin ƙasashen biyu.
Yan Najeriya masu fasfo za su samu damar shiga Chad da Jamhuriyar Congo ba tare da biza ba daga 1 ga Janairu, 2027, sakamakon sabbin manufofin ƙasashen biyu.
Hadimin gwamnan jihar Akwa Ibom ya fito fili ya musanta batun cewa jirgin saman gwamnatin jihar, har yanzu yana hannun tsohon gwamnan jihar, Udom Emmanuel.
Gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta amince da nadin sabbin manyan daraktocin kiwon lafiya guda 11 a cibiyoyin kiwon lafiya ta darakta a fadin kasar.
Kungiyar ISWAP ta aikewa takwararta na Boko Haram na Abubakar Shekau wasika, inda ta kalulanceta a kan su hadu a dajin Sambisa domin fafatawa a tsakaninsu.
Shugaba Tinubu zai rantsar da sabbin ministocin da ya nada ciki har da Abubakar Momoh daga jihar Edo, akwai abubuwa 10 da ba ku sani ba game da ministan matasa.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta yi fatali da karar da karar da babbar ma'aikaciyar CBN ta shigar akan hukumar yan sandan DSS.
Al'ummar jihar Neja sun shiga tashin hankali sakamakon ganin tullin motocin jami'an tsaro a fadin jjihar tun bayan hare-haren yan bindiga da ya kashe sojoji 36.
Yankin Kudu maso Kudu na Najeriya yana da albarkatun man fetur wanda ke samarwa da ƙasar nan kuɗaɗen shiga. Sai dai mutanen yankin na rayuwa cikin talauci.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aike da sabon gargaɗi ga sojojin juyin mulkin Jamhuriyar Nijar. Shugaba Tinubu ya gargaɗi sojojin kan lafiyar Shugaba Bazoum.
Daniel Bwacha wanda ya kasance na hannun daman dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar ya soki yadda Shugaba Tinubu ya rarraba ma'aikatu ga ministoci.
Labarai
Samu kari