Shugaban tsagin ADC a Najeriya, Nafi’u Bala ya musanta rahoton da ke cewa ya yi nadamar rikicin jam’iyya tare da zargin rayuwarsa na cikin haɗari.
Shugaban tsagin ADC a Najeriya, Nafi’u Bala ya musanta rahoton da ke cewa ya yi nadamar rikicin jam’iyya tare da zargin rayuwarsa na cikin haɗari.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Bola Tinubu ya yi alkawarin hada-kai da Benin, ya ce Najeriya na bukatar kasar Afrikar. Babu mamaki tsarin kasuwancin da Muhammadu Buhari ya kawo su canza.
Wani matashi dan Najeriya ya bar mutane baki bude yayin da ya tsara wata budurwa kan wani babur din. Ya roke ta da ta ba shi lambar wayarta cewa yana da kudi.
Dalibai sun koka cewa karin kudin makaranta da fiye da kaso 300 da jami’ar Ambrose Alli ta yi wani yunkuri ne na sa karatun jami’a ya fi karfin talakawa a kasa.
A ranar Juma’a, 23 ga watan Yuni, Shugaban kasa Bola Tinubu ya bayyana cewa tsarin kudin kasar karkashin dakataccen gwamnan CBN, Godwin Emefiele ya lalace.
Shugaban kasa Bola Tinubu na cikin ganawa da yan Najeriya mazauna waje a kasar Faransa. Taron shine ganawa na farko da Tiinubu ke yi da yan kasar a hukumance.
An bukaci Bola Tinubu da kada ya nada wani ma’aikacin banki a matsayin sabon gwamnan CBN bayan dakatar da Godwin Emefiele, cewa ya nemi masanin tattalin arziki.
Rundunar 'yan sanda sun bazama neman matashi mai suna Ankush Dutta bayan shafe shekaru biyu a dakin otal bai biya ko sisi ba, an kiyasta bashin ya kai N57m.
Jami'an sojin rundunar Operation Hadin Kai (OPHK) tare da haɗin guiwar Civilian Joint Task Force (CJTF) sun halaka mayakan kungiyar yan ta'adda 6 a jihar Borno.
Jami'an hukumar yaki da fataucin bil'adama na jihar Edo, sun kama wani saurayi da budurwa da suke zargi da hada baki wata kawarsu wajen siyar da jaririnsu dan.
Labarai
Samu kari