Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Bola Tinubu ya aika Mataimakinsa ya wakilce shi a Cuba, shi kuma ya na UAE. Wannan ce tafiya ta hudu da Kashim Shettima zai yi tun bayan shigansa ofis.
Sanatan birnin tarayya Abuja, Ireti Kingibe ta caccaki ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike kan naɗin sakatarori takwas na hukumar FCTA da ya yi.
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da shahararren Fasto mai suna Usman Umaru da wasu mutane biyu a karamar hukumar Jos ta Gabas da ke jihar Plateau.
Majalisar wakilai ta fito fili ta bayyana cewa ba gaskiya ba ne batun ƙungiyar ƙwadago na cewa mambobinta sun samu tallafin N100m daga gwamnatin tarayya.
Garba Shehu, kakakin tsohon shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa a yanzu haka ubangidansa ya koma gonarsa yana kula da ita.
Ana jita-jitar za a karfafa Naira a Najeriya, farashin Dala ya doshi N1000 a kasuwar canji, dama can daga ji an san hakan da kamar wahala Dala ta karye.
Remi Tinubu ta raba makudan kudi tamkar ba ta son dukiya. Uwargidar Najeriya ta yi amfani da gidauniyarta wajen bada tallafin N500m ga mazauna da dangogi
Dubun wani dan sanda, Yusuf Anas ya cika bayan ya bayyana kansa a matsayin jami'in rundunar da kuma tura sakon bogi na biyan kudin wata waya da ya siya a jihar Ondo.
Wasu yan bindiga sun tare motocin kamfanin 'Benue Links' mallakin gwamnatin jihar Benuwai, sun yi awon gaba da fasinjoji akalla 10 ranar Lahadin nan.
Labarai
Samu kari