Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, zai ziyarci kasar Amurka. Atiku Abubakar zai je Amurka ne domin tattauna matsalolin da suka addabi Najeriya.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda ya nuna alhini kan rasuwar fitaccen mawakin gargajiyar Hausa, Alhaji Surajo Mai-Asharalle, wanda ya rasu bayan fama da jinya.
Sabon shugaban hukumar sojin kasan Najeriya, COAS Manjo Janar Taoreed Lagbaja, ya kama aiki a matsayin shugaban soji na 23 a tarihi ranar Jumu'a a birnin Abuja.
Tsohon ministan tsaro, Janar Bashir Salihi Magashi mai ritaya bai mutu ba kamar yadda rahoton binciken kwakwaf ya gano a ranar Juma’a, 23 ga watan Yunin 2023.
Gwamnatin Tarayya ta fara rarraba kyautar na'urorin samar da wutar lantarki ta amfani da hasken rana (solar), a cikin wani shiri da take yi na rage raɗaɗin da.
Mukaddashin shugaban rundunar 'yan sandan Najeriya, IGP Olukayode Egbetokun, ya shiga ganawa da manyan jami'ai DIG, AIG da CP na faɗin ƙasar nan a birnin Abuja.
Wata mata a shafin TikTok, Claire Wiyfengla, ta ja hankalin mata kan cewa duk wacce ba ta shirya duƙar da kai ta yi wa namiji biyayya ba, karma ta yi aure.
Kotun daukaka kara ta ce an sauke shugaban hukumar ta NIA ne ba tare da bin doka ba. Bayan shekaru 5, Alkali ya dawo da tsohon Shugaban NIA a kan kujerarsa.
Tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje ya bayyana shirin sake binciken faifan bidiyon dala bai dame shi ba ko kadan don akwai matakai kafin tabbatar da hakan.
Majalisar dokokin jihar Filato ya amince da buƙatar gwamna Caleb Mutfwang ta karɓo bashin kuɗi naira biliyan N15bn daga banki domin biyan albashin ma'aikata.
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sokoto, ya ba da umarnin cewa a yi gaggawar biyan ma'aikatan jihar, da kuma 'yan fansho kuɗaɗensu domin su samu damar gudanar da.
Labarai
Samu kari