Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Yayin da ake tunanin farashin siminti na iya saukowa, Fasto Elijah Ayodele ya bayyana cewa hakan ba zai taba faruwa ba kamar yadda mutane ke zato.
Ɗaniel Bwala hadimin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), ya caccaki shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu kan yawan zuwa ƙasar waje.
Jami’ar Obafemi Awolowo (OAU) Ife ta shiga sahun makarantun da suka kara kudin makarantarta a daidai lokacin da al'ummar kasar ke fama da matsin rayuwa.
Kungiyar Kiristocin Najeriya (CAN) reshen jihar Kaduna ta koka a gaban yan sanda cewa yan bindiga sun kashe mata fastoci 23 da rufe mata cocina 200.
Shugaba Tinubu ya sha alwashin rage biyan basuka da kudaden shiga kamar yadda gwamnatin baya ta ke yi, ya ce wannan tsari ya na hallaka tattalin arzikin kasa.
Lambar Godwin Emefiele ta fito a wani bincike da ake yi, nan da ‘yan kwanaki kadan mutanen Najeriya su ji labarin badakalar da za ta shiga cikin mafi girma a tarihi.
Gamayyyar ƙungiyoyin magoya bayan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na ƙasa, sun buƙaci shugaban ƙasa Tinubu ya maye gurbin ministan Kaduna da shugabansu.
Rundunar sojin saman Najeriya ta ƙaɗa kassara ƙungiyar 'yan ta'adda da ta hana al'umma zaman lafiya a dajin Sambisa na jihar Borno, an sheƙe su da dama.
Gwamnatin jihar Adamawa karkashin gwamna Ahmadu Umaru, Fintiri ta bayyana cewa lodi fiye da ƙima, rashin kula da yanayi da rashin rigar ruwa ke jawo hatsarin ruwa.
Labarai
Samu kari