Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Za a ji labari cewa An yi kira ga Bola Tinubu a wajen taron Goke Omisore Annual Lecture (GOAL) da The Voice of Reason (VOR) ta shirya wannan karo a Legas.
Magoya bayan jam'iyyar NNPP a jihar Kano sun gudanar da addu'o'i da salla don neman nasara ga Gwamna Abba Gida Gida kan shari'ar da ake na zaben gwamna.
Shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya lashi takobin kawo karshen rikicin manoma da makiyaya da ya ƙi ci ya ƙi cinye a faɗin sassan Najeriya.
Gobara ta tashi da tsakar dare a ofishin Kamfanin Samar da Wutar Lantarnki na Najeriya (TCN) da ke Jihar Kebbi. Gobarar ta tashi ne da misalin karfe 12.30 da dare.
Bayan zanga-zanga da ake ta yi a Najeriya kan kare-karen kudin makaranta, Jami'ar Legas ta rage kudin makarantar dalibai a yau Juma'a 15 ga watan Satumba.
Ministan harkokin cikin gida na tarayya, Mista Tunji Ojo ya bayyana cewa matsalar tsaro ce ta sanya iyaye suka daina tura yaransu makarantu a faɗin ƙasar nan.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nada mutane 11 mukamai a cikin kwanaki 15 na farkon watan Satumba. Daga cikinsu akwai Zacch Adedeji, mukaddashin shugaban FIRS.
Shugaban hukumar tara kudaden haraji ta kasa (FIRS) da aka tsige, Muhammad Nami ya magantu bayan umurnin Shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.
Hukumar dillacin labarai na kasa ta ce lokacin da gwamnatin jihar Filato ta fito da jerin sunayen wadanda za su amfana da Remi Tinubu, babu musulmi ko guda a ciki.
Labarai
Samu kari