Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Shugabanni mata na jerin kamfanonin Najeriyan sun karbi albashi mai tsoka sosai bayan kamfanonin da suke jagoranta sun samu gagarumin riba a shekarar 2022.
Tsohon kakakin rundunar ƴan sandan Najeriya, Frank Odita ya yi bankwana da duniya yana da shekara 84. Odita ya koma ga mahaliccinsa ne bayan gajeruwar jinya.
Wata mata da aka bayyana a matsayin Lubanga Nachi ta yadu a dandalin soshiyal midiya saboda saurayinta mai suna Izoh ya rabu da ita bayan ya yi sabuwar budurwa.
Shugaban sojojin kasa ya canzawa manyan sojojin Najeriya wuraren aiki. Janar Taoreed Lagbaja ya fitar da wasu nade-naden mukaman farko da ya yi a ofishin COAS
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya jinjinawa shugaba Bola Tinubu kan nadin sabbin shugabannnin tsaro da Nuhu Ribasu a matsayin mai ba kasa shawara kan tsaro.
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da karbar korafe-korafe na jihar Kano, ya yarda cewa ya siyar da wani fili cikin gine-ginen da aka yi wa alama za a rushe.
Labarin da muke samu ya bayyana yadda 'yan ta'adda suka sace wasu mutum uku tare da kashe wani basarake a jihar Kwara. An dai bayyana yadda lamarin ya faru.
Wani matashi dan Najeriya ya bayyana irin matsalar da ya samu daga yadda aka ce za a sama masa aiki daga kamfani idan ya kammala karatu, amma abu ya gagara.
Hukumar shirya jarrabawar JAMB ta bayyana cewa, za ta amince dalibai su ke rubuta jarrabawa ta hanyar amfani da wayoyin hannu a lokacin UTME da DE a koyaushe.
Labarai
Samu kari