Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi tsokaci kan sharuddan da Iran ta mika domin kawo karshen yaki. Trump ya ce Amurka na nazari kan sharuddan.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Shugaban bankin raya kasashen Afrika, Akinwumi Adesina, ya dauki alkawarin marawa manufofin shugaban kasa Bola Tinubu na gina tattalin arzikin kasar nan baya.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya fasa dawowa gida Najeriya daga ƙasar Faransa bayan halartar taro. Zai tafi birnin Landan na Ingila wata ziyara ta musamman.
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa, Reno Omokri ya bayyana cewa karya ne ace shugaban kasa Bola Tinubu bai halarci jami'ar jihar Chicago da ke kasar Amurka ba.
Matar aure, Amudalat Taiye, ta roki Kotu ta datse igiyoyin aurenta da mai gidanta, Abdulwaheed Aminu, saboda baya ƙaunarta kuma yana mata barazana da rayuwa.
Hukumar leken asiri ta kasa ta yi watsi da wani rahoton da ke cewa kotun daukaka kara ta dawo da Ambasada Mohammed Dauda a matsayin darakta janar na hukumar.
Sanata Ned Nwoko ya bayyana yadda ya tsallake rijiya ta baya yayin da ya ce yana daga cikin wadanda aka gayyata don yawon bude ido a jirgin ruwan da ya nutse.
Wani matashi dan Najeriya wanda ya yi amfani da N10 wajen lashe naira miliyan 2 a caca ya sa mutane da dama rokonsa kan ya basu sa’a suma suna son su buga.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya nuna ɓacin ransa da takicinsa kan mummunan kisan da ƴan ta'addan ISWAP suka yi wa wasu manoma a jihar.
Wani dan gajeren bidiyo da ke nuna yar Najeriya wacce ta samu sauyi a rayuwa bayan dogon lokaci tana talla ya burge mutane da dama. Ta koma kasar waje da zama.
Labarai
Samu kari