Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kamfanin Trump Media & Technology Group ya sanar da asarar dala miliyan 238 a zangon biyu na shekarar 2026 duk da karuwar kudaden shiga da kashi 89%.
Kungiyar ECOWAS ta buɗe shafin neman tallafin $65,000 ga sababbbin kamfanoni, inda ‘yan Najeriya za su iya nema kafin ranar 31 ga Agustan shekarar 2026.
Bayan shafe kusan shekara guda a Najeriya, an sake dauke wutar lantarki gaba daya a kasar a safiyar yau Alhamis 14 ga watan Satumba, kamar yadda kamfanin ya sanar.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya bayyana cewa kudin da su ka ware Naira miliyan 854 na auren zaurawa shi zai zama kamar tallafin rage radadi a jihar.
Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno lokacin da wani ango ya yi tsalle cike da murna bayan ya ga fuskar amaryarsa a darensu na farko.
A ranar Alhamis, 14 ga watan Satumba ne Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada minsta Zacch Adedeji a matsayin mukaddashin shugaban hukumar FIRS.
Wasu matasa a jihar Kaduna sun kai farmaki tare da rusa gida da kuma makarantar malamin da ke ikirarin halatta cin naman kare da dalibansa a jihar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada mai ba shi shawara na musamman kan harkokin kudaden shiga, Zacch Adelabu Adelabu, a matsayin mukaddashin shugaban FIRS.
Ministan harkar wuta ya fito ya yi dogon bayani a game da durkushewar babban layin lantarki, Adebayo Adelabu ya ce matsala ce aka samu, hakan ya yi sanadiyyar cikas.
Miyagun ƴan bindiga sun kai wani sabon hari a jihar Sokoto inda suka halaka mutane mutum huɗu tare da sace wasu mutane masu tarin yawa a ƙaramar hukumar Goronyo.
Gwamnan Neja, Umar Bago, ya bayyana aniyarsa na fara gyara tituna a fadin jihar ciki harda titunan tarayya. Ya ce za su nemi a dawo da kudin da suka kashe daga baya.
Labarai
Samu kari