Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta bayyana cewa dakarunta sun yi nasarar kuɓutar da mutane 171 da aka yi garkuwa da su a faɗin jihar cikin watanni huɗu.
Rahotanni da ke zuwa sun tabbatar da cewar 'yan gidan magajiya a Lagas sun mamaye manyan kasuwanni inda suke neman kwastamomi da za su kwashe su.
Masu garkuwa sun sace malamin addinin Musulunci, Alfa Fasasi da wasu yayin raka gawa zuwa makabarta a jihar Kogi, 'yan bindigan sun shammace su ne kan hanyar Lokoja.
Bola Tinubu zai dauko alkali a matsayin Shugaban ICPC, ko a wajen nada Sufetan ‘Yan Sanda na kasa da gwamnan CBN, ya dauko mutanensa ne a lokacin ya na Gwamna
Gwamna Abba Kabir Yusuf wanda aka fi sani da Abba Gida Gida ya sanya ranar Jumu'a 13 ga watan Oktoba a matsayin ranar ɗaura auren 'yan mata da zawarawa a Kano.
Wani dan achaba mai suna Yahuza ya rasa ransa bayan fasinjansa ya koka cewa bai ga mazakutarsa ba a yankin Nyanya da babban birnin tarayya da Abuja.
Kamfanin mai na NNPC ya yabawa Shugaba Tinubu kan daukar matakin cire tallafin mai a kasar, ya ce matakin ya ceto kamfanin daga durkushewa saboda matsalar kudade.
Rigima ta kaure bayan Majalisar dattawa ta tantance wadanda za su zama shugabanni a hukumar Neja-Delta, Majalisar wakilai ta ce ba za ta sabu ba tun da an saba doka.
Mele Kolo Kyari wanda shi ne shugaban kamfanin mai na National Petroleum Corporation Limited (NNPCL) ya yi bayanin abubuwan da su ka jawo ake ganin layin man fetur.
Labarai
Samu kari