Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Wani dan Najeriya mai lalurar nakasu ya cika da farin ciki inda ya zubar da hawaye yayin da matarsa ta yi mai kyautar sabuwar mota a ranar zagayowar haihuwarsa.
Majalsar dattawan Najeriya ta amince da naɗin da Shugaba Bola Tinubu ya yi wa sabbin hafsoshin tsaron ƙasa. Majalisar ta amince da naɗin ne bayan tantancesu.
Wani dan Najeriya wanda ya sunkuya a kasuwar Lagas ya fadi abubuwan ban tsoro da ya gani. Kafin yanzu, bai yarda akwai irin abubuwan ba har sai a wannan rana.
Yan Najeriya sun yi martani ga wani bidiyo na tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari yana tafiya domin motsa jiki a titin mahaifarsa ta Daura, jihar Katsina.
Ɗan takarar gwamnan jihar a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar Social Democratic Party (SDP), Muritala Yakubu Ajaka, ya koka kan cewa akwai masu son ganin bayansa.
Gwamnatin jihar Kebbi ƙarkashin gwamna Dakta Nasir Idris ta samu nasarar ceto mutane 30 da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a karamar hukumar Danko-Wasagu.
Majalisar wakilai ta amince da bukatar Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na neman ciyo bashin naira biliyan 500 domin siya wa yan Najeriya kayan rage radadi.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da cewa ƴan Najeriya mutum miliyan 12 za su riƙa samun N8,000 kowane wata domin rage raɗaɗin cire tallafin man fetur.
Hukumar sufurin jiragen sama ta Najeriya (NCAA), ta sanar da dakatar da kamfanin jiragen sama Max Air, daga gudanar da harkokin sufurin a cikin gida Najeriya.
Labarai
Samu kari