Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Wani miji da matarsa sun fada komar hukumar 'yan sandan jihar Yobe bayan zamba cikin aminci da suka aikata ta hanyar basajar shiga Musulunci, inda suka daukewa.
Wani bidiyo ya nuno wasu yan yara suna shiga wani otal. An gano yaron ya dauki yarinya don su kama daki. Bayan zantawa da mai tarbar baki sai suka shige abinsu.
'Yan majalisar Wakilai sun bukaci karin albashi da alawus don rage radadi tun bayan cire tallafin man fetur a kasar, sun bayyana yadda suke cin bashi a wata.
Shugaban jam'iyyar APC na jihar Ekiti da aka sace ya kubuta daga hannun ƴan bindiga. Jami'an tsaro ne suka ceto shugaban na APC da wasu mutum biyu da aka sace.
Dakarun sojoji na atisayen 'Operation Safe Haven' sun yi arangama da miyagun ƴan bindiga a jihar Plateau. Sojojin sun halaka ƴan bindiga uku da kwato makamai.
Da aka yi hira da shi a jiya, Shugaban Kwastam ya shaida cewa iyakoki kadan ne aka bude, akasin abin da ake rahotowa. Iyakoki biyar ne, halin da ake ciki kenan
An yi jana'izar Malam Imam Galadanci, surukin sarkin Musulmi, Muhammad Sa’ad Abubakar da Sarkin Bichi, Nasiru Ado Bayero, a ranar Laraba bayan dauko gawarsa.
Za a ji akwai aiki a gaban Bola Tinubu bayan da ya cire tallafin fetur. NLC da TUC ba su gamsu da matakin da aka dauka wajen rage radadin cire tallafin fetur ba
Babban hafsan sojin Najeriya, Manjo Janar Taoreed Lagbaja ya bukaci gwamnonin Arewa maso Yamma su cire hannunsu a harkar 'yan bindiga don ba su daman dakile su.
Labarai
Samu kari