Hukumar kwastom ta kama wasu bindigogi kusan 400 da aka yi yunkurin shigowa da su Najeriya yayin da ake kokarin shirye shiryen zaben 2027 a fadin kasar nan.
Hukumar kwastom ta kama wasu bindigogi kusan 400 da aka yi yunkurin shigowa da su Najeriya yayin da ake kokarin shirye shiryen zaben 2027 a fadin kasar nan.
Tsohon Minista kuma jakadan Najeriya a kasar South Africa, Femi Fani Kayode, ya yi wa Sheikh Sani Yahaya Jingir, martani kan yadda ya tallata muslim-muslim.
Yan sanda sun yi nasarar kame wasu tsagerun 'yan bindigan da ake zargin sun sace wasu mutane tare da hallaka wasu dama a yankin Zaria da ke Kaduna.
Yanzu muke samun labarin yadda gwamnatin jihar Legas ta bayyana shirinta na rushe wasu kasuwanni guda uku saboda cunkoso da ake yawan samu a jihar.
Kungiyar 'yan shi'a a Najeriya (IMN) ta gudanar da tattakin nuna goyon bayanta ga Falasɗinawa a babbak birnin tarayya Abuja da yammacin ranar Litinin.
Kungiyar Kare Hakkin Musulmai, MURIC ta jinjinawa Gwamna Abba Kabir Yusuf kan daukar matakin haramta wasu littattafai da ke gurbata tarbiyyar dalibai.
Majalisar jihar Kano ta karrama Auwalu Salisu da lambar yabo da kuma kudade har Naira miliyan 1.5 kan abin da ya aikata na mayar da miliyan 15 da aka bari a kekensa.
Seyi Tinubu ya na yawo a cikin jirgin fadar shugaban Najeriya duk da shi ba kowa ba ne a gwamnati. Zuwan yaron shugaban garin Kano domin kallon wasa ya jawo surutu.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi alkawarin samar da ayyuka dubu 500 ga 'yan kasa da zarar an kammala kamfanin karafuna na Ajaokuta da ke jihar Kogi
Mazauna ƙauye yankin ƙaramar hukumar Goronyo sun tare wani ɗan bindiga sun aika shi barzahu, kuma sun kwato dabbobi 150 daga hannunsa a ranar Lahadi.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi NDLEA ta cafke wata mace yar sheƙara 42 ɗauke da kwalayen hodar ibilia 52 a filin jirgin Malam Aminu Kano.
Labarai
Samu kari