Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Hukumar DSS ta tsare tare da titsiye wasu manyan hadiman Gwamna Abba Kabir Yusuf kan ƙarar ɓata suna da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya shigar a jihar Kano.
Wani dan kasar Japan ya kashe sama da Naira miliyan 10 domin cika burinsa na zama dabba. A karshe mutumin ya fito a karon farko sanye da kayan karen gaske.
Hukumar Kwastam ta Najeriya (NCS), ta ce rufe iyakokin da Najeriya ta yi tsakaninta da jamhuriyar Nijar ba wai yana nufin yaƙi ba ne. Shugaban hukumar na wucin.
Rundunar 'yan sandan Kano ta kama mutane fiye da 60 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban da suka hada da dabanci da kwacen motoci da babura a birnin Kano.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya zabi Maryam Shetty a matsayin ministarsa amma Mariya Mahmoud, abokiyar karatunta na gab da maye gurbinta a wannan kujera.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya shawarci sanatoci kan abinda ya kamata su yi game da buƙatar da Tinubu ya aika musu ta batun tura soji.
Wani mutum ya kashe zunzurutun kudi har naira miliyan 10.7 domin siyan rigar kare da zai sa shi komawa tamkar karen gaske. Bidiyo ya hasko shi yana tafiya.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sanar da majalisar dattawa shirin ECOWAS na ɗaukar matakin soji kan waɗan da suka yi juryin mulki a Nijar.
Fitaccen jarumin fina-finan Nollywood Pete Edochie, ya yi bayani kan yadda ya kusa tafiya barzahu saboda yawan kwankwadar barasa da ya ke yi. Ya bayyana hakan.
Wasu 'yan daba sun kai hari kan shugabannin APC a karamar hukumar Efon da ke Ekiti da raunata wasu kan zabukan da za a yi a kananan hukumomi a watan Disamba
Labarai
Samu kari