Babban hafsan sojin Amurka Janar Dan Caine na neman hanyar fita daga yaƙin Iran, yayin da yake ganin ƙarin hare-haren soji na iya jefa Amurka cikin matsala.
Babban hafsan sojin Amurka Janar Dan Caine na neman hanyar fita daga yaƙin Iran, yayin da yake ganin ƙarin hare-haren soji na iya jefa Amurka cikin matsala.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Wani bidiyon TikTok da ya yadu ya nuno mutane suna kwashe kudi daga kasa bayan wani tsadadden biki da ya samu halartan manya da suka yi wa ma’auratan ruwan kudi.
Kamfanin wutar lantarki na Kaduna watau Kaduna Electric ya sallami ma'aikafa aƙalla 39 daga aiki bisa kama su da aikata laifukan da suka saba wa dokar kamfani.
Wata kungiya, New Nigeria Diaspora Movement (CNNDM) ta bukaci Shugaba Tinubu ya yi murabus. Kungiyar ta fadi hakan bayan da kotun koli ta tabbatar da nasarar Tinubu.
Farfesa Charles Soludo, gwamnan jihar Anambra ya rasa mahaifinsa, Allah ya masa rasuwa yana da shekara 92 a duniya fama da rashin lafiya ta ƙankanin lokaci.
Rahotanni sun bayyana cewa wata dalibar jami'ar Fatakwal ta rasa rayuwarta bayan shan maganin kwari. Makwaftanta ne suka balle kofar dakinta suka kaigawar asibiti.
An yi rashin sanannen malamin addinin musulunci Sheikh Yusuf Ali. Marigayin ya rasu a Kano yana da shekara 73 a duniya inda za a yi jana'izarsa a ranar Litinin.
Rahotannin da ke hitowa daga babban birnin tarayya Abuja na nuni da cewa ofishin jakadancin kasar Amurka da ke birnin tarayya Abuja ya kama da wuta ranar Litinin.
Tun yana gwamnan jihar Legas, aka saba ganin Shugaba Tinubu da huluna masu dauke da tambari iri daya. Wannan karon, Sarkin Yarbawa ya bayyana ma'anar wannan tambari.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya amince da ƙarin Naira dubu 25 ga ma'aikatan jihar da kuma N15,000 ga masu karɓan fansho domin rage radadin wahala.
Labarai
Samu kari