Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Hukumar DSS ta tsare tare da titsiye wasu manyan hadiman Gwamna Abba Kabir Yusuf kan ƙarar ɓata suna da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya shigar a jihar Kano.
Za a ji hasashen farashin da fetur zai koma idan aka gyara matatun kasa. Gwamnati za ta daina biyan kudin jirgi da na sauke kaya idan aka daina zuwa kasar waje.
Kungiyar tuntuɓa ta Arewa (ACF), ta shawarci Shugaban Bola Ahmed Tinubu, wanda yake mazaunin shugaban ƙungiyar ECOWAS, dangane da amfani da ƙarfin soji a Nijar.
Gwamnatin jihar Kano ta hannun hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ya jihar ta damƙe uba da ɗansa bisa zargin hannu a badaƙalar wawure Naira Biliyan Huɗu.
Kungiyar Kwadago ta Kasa, NLC ta yi barazanar shiga yajin aiki a ranar 14 ga watan Agusta idan Gwamnatin Tarayya ba ta janye karar da ta shigar da kungiyar ba.
Sojin sama sun yi luguden wuta kan 'yan bindiga tare da kashe manyansu biyu da suka hada da Ado Aliero da Dankarami a wani hari da suka kai a jihar Zamfara.
Wasu 'yan bindiga sun kai farmaki kauyukan jihar Neja inda suka halaka mutum daya tare da sace mutane fiye da 50 a kananan hukumomin Munya da Rafi da ke jihar.
Allah ya yi wa tsohuwar babbar mai shari'a ta jihar Bayelsa, Kate Abiri, rasuwa ranar Alhamis, 3 ga watan Agusta, 2023 bayan fama da jinya ta gajeren lokaci.
Fasto Okezie Atani da wasu sun rika lalubo abubuwan da Bosun Tijjani ya fada a Twitter. Tijjani ya na goyon bayan Peter ne, wannan bai hana a zakulo shi ba
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya yi tsokaci dangane da zuwan da tawagar sasanci ta ƙungiyar ECOWAS ta yi zuwa jamhuriyar Nijar domin g.
Labarai
Samu kari