Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Ana da labari Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu zai rantsar da ministocin gwamnatinsa a ranar Litinin, mun kawo yadda aka canza fasalin ma’aikatun kasar nan.
Wani matashi mai suna Mubarak Kajola ɗan kimanin shekaru 28 ya gurfana a gaban wata kotun Majistare da ke zamanta a Ikeja da ke birnin Legas bisa zargin da.
Wani binciken jami’an tsaro na DSS ya gano ana neman a kai hari a jirgin kasan Abuja-Kaduna. ‘Yan bindiga ba su hakura ba, su na son kai hari na biyu daga 2022.
Tsohon sanatan Kaduna, Shehu Sani ya soki zabar tsohon gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle da Shugaban Kasa Bola Tinubu ya yi a matsayin ministan tsaro.
Tsagerun yan bindiga sun harbe Misis Peace Chinyereugo, matar faston cocin Vineyard of Grace Dominion Assembly, Rev. Samuel Chinyereugo, a Benin, jihar Edo.
Kamfanin NNPC ya karbi bashin Dala biliyan uku a bankin AFRIEXIM da ke kasar Masar don kawo daidaito a farashin Naira da kuma kasuwannin canjin kudade a kasar.
Ƴan bindiga sun kai wani sabon farmaki a jihar Ebonyi da ke yankin Kudu maso Gabashin Najeriya inda suka sace wasu ma'aurata tare da diyar su da direban su.
Kungiyar raya tattalin arziƙin ƙasashen Afrika ta Yamma (ECOWAS), ta yi Allah wadai da harin da 'yan ta'adda suka kai wa sojojin jamhuriyar Nijar. Kungiyar ta.
Kwamred Abdullahi Kaura, hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya kirayi Gwamna Dauda Lawal Dare da ya yi murabus a kan mulki saboda rashin tsaro.
Labarai
Samu kari