Atiku Abubakar ya bayyana cewa an tura kudi cikin wani asusunsa na sirri daga wanda bai sani ba, lamarin da ya ce ya tayar da tambayoyi kan tsaron bayanan bankin.
Atiku Abubakar ya bayyana cewa an tura kudi cikin wani asusunsa na sirri daga wanda bai sani ba, lamarin da ya ce ya tayar da tambayoyi kan tsaron bayanan bankin.
Lauya ya shigar da Rarara ƙara a Kano kan zargin cin mutuncin Pantami, yana neman a hana yaɗa waƙoƙin da ake zargin suna ɓata masa suna tare da N100bn diyya.
Alƙalin babbar kotun Legas da ke a birnin Legas, ya nuna damuwarsa kan yadda wasu mutane suke birne masa layu a harabar kotunsa. Alƙalin ya ja musu kunne.
Wani mai rajin kare hakkin dan Adam, Kwamred Emeke ya bukaci Shugaba Tinubu da ya kori Minista Wike daga mukaminsa kuma ya haramta masa rike mukami har abada.
Falana, ya ce Najeriya ce kasa daya tilo a duniya da a yau alkalai ke yanke hukunci na karshe kan sakamakon zabe, don haka akwai bukatar a daina yin hakan.
Hedikwatar tsaro ta bayyana ainihin yadɗa dakarun sojojin Najeriya suka fatattaƙi yan ta'addan da suka farmaki ayarin motocin Mai Mala Buni ranar Asabar.
Hukumar makarantar Jami'ar Usman Dan Fodio ta karyata jita-jitar cewa 'yan bindiga sun kai hari cikin makarantar tare da hallaka wani mutum daya.
APC a jihar Kano ta yi kira ga daukacin mambobinta da duk ’yan kasuwar da suka yi asarar dukiyoyin a rusau din da gwamnati ta yi a jihar da su dauki azumi a yau.
Gwamna Ademola Adeleke na jam'iyyar PDP ya canza shawari kan naɗa sabon shugaban alƙalan jihar Osun, ya rubuta takarda kan batun zuwa ga Alƙalin alƙalai na ƙasa.
Wasu 'yan bindiga sun sace matar dagaci a kauyen Ruwandorawa da ke jihar Zamfara bayan sun bindige wani dan sanda da kuma sace wasu mutane 15 a kauyen.
Rundunar ta ce ta samu bayanan sirri da ke nuni da cewa mambobin wata jam'iyya na shirin gudanar da zanga-zanga a jihar, biyo bayan hukuncin Kotu kan zaben Kano.
Labarai
Samu kari