Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Sojoji sun kashe ɗan fitaccen ɗan ta'adda Ado Aliero da wasu ɓarayi 65 a wani gagarumin samame a jihar Zamfara, lamarin da ya gurgunta ƙungiyar su.
Al'ummar Musulmai a jihar Legas sun mamaye majalisar dokokin jihar don nuna rashin jin dadinsu a nuna wariya da aka yi a nadin mukaman Gwamna Sanwo-Olu Babajide
Mayakan Boko Haram sun kama 'yan kungiyar ISWAP 60 ciki har da kwamandojin kungiyar guda uku a wani samame da su ka kai a karamar hukumar Monguno da ke Borno.
Tun dawowar mulkin dimukradiyya a shekarar 1999, gwamnatin Najeriya ta nada ministocin kudi guda takwas da su ka kware ta fannin sanin tattalin arziki a kasar.
Tsohon gwamnan babban bankin Najeriya mista Godwin Emefiele zai gurfana a gaban kotu inda zai fuskanci hukuncin ɗaurin shekaru biyar a gidan yari sakamakon.
Jami'an ƴan sanda sun samu nasarar halaka ɗan ta'adda a wani artabu da suka yi a jihar Katsina. Ƴan sandan sun ƙwato makamai masu yawa a wajen ƴan ta'addan.
Kotun shari'ar Musulunci a jihar Kano ta tsare wani matashi mai suna Abbas Sadiq saboda karya hannun budurwarsa don ta yi waya da wani bayan saka musu rana.
Gwamnatin tarayya ta karkashin BPE, za tayi gwanjon kayan gwamnati da nufin samun kudi. Dama Atiku Abubakar ya na da ra’ayin a cefanar da irinsu kamfanin NNPC.
Yaran Dogo Gide, riƙakken ɗan ta'addan nan da ya shahara wajen fashi da garkuwa da mutane, sun yi iƙirarin cewa su ne suka harbo jirgin sojin saman Nigeriya da.
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya yi bayanin cewa gwamnatinsa ba ta da shirin ƙara yawan kuɗin harajin da ake biya, sannan ya yi bayani kan sabon tsarin haraji.
Labarai
Samu kari