Atiku Abubakar ya bayyana cewa an tura kudi cikin wani asusunsa na sirri daga wanda bai sani ba, lamarin da ya ce ya tayar da tambayoyi kan tsaron bayanan bankin.
Atiku Abubakar ya bayyana cewa an tura kudi cikin wani asusunsa na sirri daga wanda bai sani ba, lamarin da ya ce ya tayar da tambayoyi kan tsaron bayanan bankin.
Lauya ya shigar da Rarara ƙara a Kano kan zargin cin mutuncin Pantami, yana neman a hana yaɗa waƙoƙin da ake zargin suna ɓata masa suna tare da N100bn diyya.
Rundunar Sojin Najeriya ta samu Farfesa na farko a tarihinta. Laftanal-Kanal Abubakar-Surajo Imam ya kai muƙamin Farfesa a kwalejin horas da sojoji ta Najeriya.
An samu matsala, an bayyana yadda abinci zai yi tsada a shekarar da za a shiga nan ba da jimawa ba. An bayyana yadda hakan zai jawo tsadar kaya haka kurum.
Abba Kabir Yusuf ya tura dalibai 150 karatun digiri na biyu a kasar India kafin a kai ga tsige shi a ranar Juma'ar da ta gabata aka ba Gawuna gaskiya a kotu.
Masu harkar saye da saida mai sun ce abin da ya jawo hauhawar farashi shi ne karancin kaya, farashin fetur ya sauko, NNPCL da kamfanoni sun shigo da mai.
Gobara ta tashi a gidan tsohon shugaban kasar Najeriya Alhaji Shehu Shagari da ke ungiwar Gobirawa a jihar Sokoto. An yi asarar kayayyaki masu muhimmanci a gobarar.
Rahoto ya bayyana yadda ma'aikatan majalisar dokokin Najeriya ke bin bashin kudin albashin da ya kai na watanni 15 a shekarun da suka yi suna aiki a kasar nan.
Yanzu muke samun labarin yadda Allah ya yiwa tsohon gwamnan jihar Filato rasuwa bayan da aka bayyana ya yi rashin lafiya. AN bayyana kadan daga tarihinsa.
Gwamnatin Hamas ta bayyana adadin wadanda aka kashe a yankin Gaza tun bayan fara yakin da aka fara a watan Oktoba tsakanin abokan gaban biyu a yankin.
Akalla mutane 10 su ka rasa rayukansu yayin da su ke tafiya zuwa taron siyasa a jihar Kogi, wadanda su ka rasa rayukan nasu 'yan jam'iyyar SDP ne a jihar.
Labarai
Samu kari