Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC ta bayyana cewa a halin yanzu tana gudanar da bincike kan jihohi kusan 18 bisa zargin almundahanar kuɗaɗen gwamnati.
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC ta bayyana cewa a halin yanzu tana gudanar da bincike kan jihohi kusan 18 bisa zargin almundahanar kuɗaɗen gwamnati.
Ministan gidaje, Ahmed Musa Dangiwa ya je Jihar Katsina, ya yi zama da Muhammadu Buhari wanda ya shigo da shi siyasa. Ahmed Dangiwa yana tare da Bola Tinubu yanzu.
Tsagerun yan bindiga sun yi ajalin jami'an hukumar yan sanda biyu da farar hula mutum ɗaya yayin da suka kai hari kan shingen binciken ababen hawa a jihar Imo.
Bola Ahmed Tinubu, shugaban kasa a Najeriya ya kuma amincewa da naɗin mutum biyu a matsayin manyan sakatarorin ma'aikatar kuɗi da ma'aikatar albarkatun mai.
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sake naɗa Mele Kyari a matsayin shugaban kamfanin mai na kasa NNPCL da mambobin gudanarwa guda takwasa ranar Litinin.
Rahotanni sun bayyana cewa an gano gawar shugaban Fulani, Umar Ibrahim, wanda ya ɓata ranar Laraba da ta gabata a jihar Filato da ke Arewa ta Tsakiya.
Gwamntin jihar Neja a ƙarƙashin jagorancin Gwamna Umaru Bago ta fito ta yi magana kam rahotannin da ke cewa tana adawa da amfani da Hijabi da mata ke yi.
Ranar Larabar nan ne Bola Ahmed Tinubu zai gabatar da kundin kasafin kudin shekara ta 2024 a gaban ‘yan majalisar tarayya kamar yadda rahoto ya zo mana.
Duk da umarnin yan sanda na hana gudanar da zanga-zanga a fadin jihar Kano, wasu magoya bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf sun fito gudanar da zanga-zanga.
Tsohon gwamnan Kano, Kanal Sani Bello ya ce babu abin da ke sa shi farin ciki kamar ya ga farin ciki a fuskar marasa karfi yayin da su ka biya musu kudin magani.
Labarai
Samu kari