Masana'antar shirya fina-finai ta Najeriya ta shiga jimami bayan rasuwar fitaccen darakta kuma mai shirya fina-finai, Dimbo Atiya, wanda ya yi fice a Nollywood.
Masana'antar shirya fina-finai ta Najeriya ta shiga jimami bayan rasuwar fitaccen darakta kuma mai shirya fina-finai, Dimbo Atiya, wanda ya yi fice a Nollywood.
Oba Saheed Ademola Elegushi ya shawarci mutanensa da su daina amfani da itace saboda gurbata muhalli yayin da ya raba musu tukunyar iskar gas domin yin girki.
A makon da ya gabata masu garkuwar suka sace basaraken a Abuja. Sai dai matar da suka sako, ta ce ba ta san inda za ta samo N100m don fansar mijinta da 'yayan ba
Gwamnan Ogun ya ce saura kiris a kashe Najeriya lokacin da Bola Tinubu ya gaji mulki, a cewarsa Tinubu ya cire hannu a harkar mai ne domin ceton ‘yan Najeriya.
Sabuwar kididdiga ta nuna cewa akalla 'yan Najeriya miliyan 1.8 ne ke rayuwa da cutar kanjamau a jikinsu. Kaso 58% mata ne, maza kuma kaso 42%...
Gwamnatin Jigawa ta nemi Shugaba Bola Tinubu ya karasa aikin noman rani a yankin Hadejiya, an roki a gama aikin da aka fara lokacin Shagari a 1983.
Tsohon shugaban hukumar NIRSAL ya na hannun jami’an tsaro. Ana zargin ya tsere da motocin ofis 32 bayan Shugaba Muhammadu Buhari ya kore shi daga aiki.
An shiga mamakin yadda jami'ar Baze ta yaye dalibai da yawa ba tare da bin ka'idojin da suka dace ba na JAMB, NUC da CLE. Ga wasu da suka yi karatu a can.
Shugaban rukunin kamfanin Dangote, Aliko Dangote ya bayyana crwa matatar man fetur ɗinsa ta shirya fara aiki a cikin watan Disamba kamar yadda aka tsara.
Tsohon gwamnan Kuros Riba, Ben Ayade ya sanar da mutuwar kanwarsa mai suna Janet Onigi Ateb wacce ta rasu a ranar Juma'a 24 ga watan Nuwamba a jihar.
Labarai
Samu kari