A labarin nan, za a ji Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana damuwa a kan yadda ake zargin hukumar INEC da nuna son kai ana dab da babban zaben 2027.
A labarin nan, za a ji Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana damuwa a kan yadda ake zargin hukumar INEC da nuna son kai ana dab da babban zaben 2027.
Mazauna Tehran sun fito kan tituna suna murna bayan sanar da tsagaita wuta na makonni biyu tsakanin United States da Iran bayan rikici mai tsanani.
Bankin CBN bai san yadda zai yi da tashin da Dala ta ke yi ba. Hakan ya jawo masu gidajen mai su na son saidawa ‘Yan Najeriya litar man fetur a kan kusan N700.
Wani dalibi a jami'ar Fasaha ta Akure (FUTA) da ke jihar Ondo da aka bayyana sunansa da Ayomide Akeredolu ya fadi ƙasa matacce a yayin da yake shirin zana.
Wani bidiyon shahararriyar jarumar Nollywood Regina Daniels da mijinta dan siyasa, Ned Nwoko da suka halarci bikin diyar Sanata Sani a Abuja ya yadu a intanet.
Jam'iyyar Peoples Redemtion Party (PRP) ta nuna rashin jindaɗinta kan yadda Njeriya ta yi ruwa da tsaki kan rikicin Jamhuriyar ta kyale matsalolin da take da su
Shugaban hukumar ECOWAS Omar Alieu Touray, ya musanta raɗe-raɗin da ake na cewa wasu ƙasashen Turawa ne ke tafiyar da al'amuranta. Ya kuma ce kungiyar ba ta.
Wasu yan bindiga da ake zaton yan daba ne sun kai farmaki caji Ofis a yankin ƙaramar hukumar Ethiope ta gabas a jihar Delta, sun kashe ɗan sanda guda ɗaya.
Kungiyar Raya Kasashen Afirka ta Yamma, ECOWAS ta bayyana cewa har yanzu sojin Nijar su na da sauran dama na mika mulki cikin ruwan sanyi kafin lokaci ya kure.
Wata matashiya yar Najeriya da ke zama a Japan ta nunawa duniya dakinta. Ta bayyana cewa tana biyan N238,000 a matsayin kudin hawa duk wata kuma ya zo da gado.
Babban Hafsan tsaro na Najeriya, Janar Christopher Musa Gwabin, ya taya 'yan uwan sojojin Najeriya da 'yan ta'adda suka kashe a jihar Neja. Ya ce rundunarsu.
Labarai
Samu kari