A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Abba Kabir Yusuf ya ce tsohon mataimakinsa, Aminu Abdussalam Gwarzo ya so ya kore shi daga kan kujerar gwamnan Kano.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya kasa rike hawaye yayin jana’izar marigayi Sanata Barinada Barry Mpigi a Port Harcourt, yana tuna kusancin da suke da shi.
Hukumar FCTA ta fitar da jawabi a game da wani gini da aka ruguza a birnin tarayya na Abuja. Ainihin wanda aka mallakawa filin, wani mutumi kurum ya kama gini.
Fasto David Oyedepo ya bayyana yadda Allah ya albarkaci cocinsa ya ke sauya jiragen sama kamar keken hawa, ya ce a yanzu haka ya na da jiragen sama akalla hudu.
‘Yan Kaduna ta Kudu sun kawo shawarar wanda za a ba Minista. Ana so Abdulmalik Durunguwa ya zama Minista yadda aka samu Isiah Balat da Nenedi Usman daga Kudana.
Dr. Usman Bugaje ya gabatar da takarda da ya nuna kuskuren shiga yaki da kasar Nijar. Masanin tarihin ya soki garajen da kungiyar ECOWAS ta yi na yin barazana.
Wata mata ta yanke jiki ta fadi sumammiya bayan gwajin DNA ya tabbatar da cewar mijinta ba shine uban danta na ainahi ba. Ta fashe da kuka bayan samun labari.
Shugaban Najeriyan ya nuna gwamnatin kasar ta na neman hanyar da za a rage facaka. Bola Tinubu ya fitar da wannan umarni ta bakin hadiminsa jiya, Ajuri Ngelale
Gwamnatin jihar Adamawa ta cefano motocin Bas guda 10 kan kuɗi naira biliyan 1.060 domin agaza wa mutanen jihar a ɓangaren sufuri bayan cire tallafin Fetur.
Babban lauya kuma ɗan rajin kare hakkin bil'adama Femi Falana ya buƙaci 'yan Najeriya da su riƙa amfani da naira wajen hada-hadar kasuwanci tsakaninsu da China.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya roki ministoci da su yi aiki tukuru ga jama'a inda ya bukace su da su fada masa gaskiya idan ya yi kuskure a gudanar da gwamnati.
Labarai
Samu kari