Kwamitin Shugaban Kasa kan Dokar Tsarin Aikin 'Yan Sanda ya sanar da cewa zai mika kudirin dokar ga Shugaba Bola Tinubu ranar 3 ga watan Satumba, 2026.
Kwamitin Shugaban Kasa kan Dokar Tsarin Aikin 'Yan Sanda ya sanar da cewa zai mika kudirin dokar ga Shugaba Bola Tinubu ranar 3 ga watan Satumba, 2026.
Bangaren PDP mai goyon bayan Nyesom Wike ya yi murnar fitar da sunan Sanata Sandy Onor a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa na 2027 da hukumar INEC ta yi..
Jami'an gwamnatin jihar Kaduna karkashin jagorancin mataimakiyar gwamna sun je ta'aziyya kauyen Tudun Biri da ke karamar hukumar Igabi bayan abinda ya faru.
Tsagin jam'iyyar Labour Party (LP), ya yi wa Peter Obi, wankin babban bargo kan yadda yake yawan sukar gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Rundunar sojojin Najeriya ta nemi yafiyar al'ummar Tudun Biri, gwamnatin Kaduna bisa harin bam na ranar Lahadi da ta gabata. Akalla mutum 85 suka mutu a harin.
Kungiyar Izala ta yi martani game da harin bam da sojoji su ka kai kan masu Maulidi a Tudun Biri da ke jihar Kaduna, ta yi addu'ar Allah ya mu su rahama.
Wani bidiyon da ya yaɗu ya nuna lokacin da wata MC ta kira diyar Tinubu da sunan sarauniyar Najeriya a wajen wani taron daurin aure a jihar Nasarawa.
Rundunar sojojin saman Najeriya (NAF) ta sanya jirginta na Falcon 900B a kasuwa kan dalar Amurka, inda take neman mutane su taya. Yan Najeriya sunyi tsokaci kan haka
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi Allah wadai da harin da aka kai kan masu Maulidi a jihar Kaduna inda ya bukaci kwakkwaran bincike kan lamarin.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Alhaji Bello Matawalle, ya dauki matakin zuwa kotun daukaka kara bayan wata babbbar kotu ta yi umarnin kwace masa motoci.
A yau Talata ne mu ka samu rahoto cewa Gwamnatin Tarayya ta yi alkawarin biyan diyyar masu taron Mauludin da harin bom daga jirgin soja ya kashe a Jihar Kaduna.
Labarai
Samu kari