Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Kotun koli ta daga shari;ar masarautar Kano da Aminu Ado bayero da Muhammadu Sanusi II ke jagoranta zuwa bayan zaben shugaban kasa da gwamnoni na 2027.
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada mai ba shi shawara na musamman kan harkokin kudaden shiga, Zacch Adelabu Adelabu, a matsayin mukaddashin shugaban FIRS.
Ministan harkar wuta ya fito ya yi dogon bayani a game da durkushewar babban layin lantarki, Adebayo Adelabu ya ce matsala ce aka samu, hakan ya yi sanadiyyar cikas.
Miyagun ƴan bindiga sun kai wani sabon hari a jihar Sokoto inda suka halaka mutane mutum huɗu tare da sace wasu mutane masu tarin yawa a ƙaramar hukumar Goronyo.
Gwamnan Neja, Umar Bago, ya bayyana aniyarsa na fara gyara tituna a fadin jihar ciki harda titunan tarayya. Ya ce za su nemi a dawo da kudin da suka kashe daga baya.
Wata matashiyar budurwa wacce ke da tsukakken kugu da siririn jiki ta bayyana cikin mutane kuma mutane da dama da suka ganta sun dauke ta bidiyo.
Wasu tsagerun yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun fille kan Maduka Zachary, daraktan kamfen din jam’iyyar Labour Party a jihar Abia a zaben 2023.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa dakarun Operations Safe Haven (OPSH) sun kama Lot Dauda, makashin Misis Dorathy Jonathan a kudancin Kaduna.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya koka a kan yadda yan bindigar da ke fitowa daga sauran yankunan kasar ke boyewa a jiharsa tare da addabar al'umma.
Majalisar wakilai a Najeriya ta dakatar da shirin mika wani yanki na jihar Adamawa ga kasar Kamaru, yankin Sina na karamar hukumar Michika da ke jihar.
Labarai
Samu kari