Gwamnatin Bauchi karkashin jagorancin Bala Mohammed ta musanta wani bidiyon bogi da ke cewa Gwamna Bala Mohammed ya kayyade sadaki na ₦1,500 ga matan da aka saki.
Gwamnatin Bauchi karkashin jagorancin Bala Mohammed ta musanta wani bidiyon bogi da ke cewa Gwamna Bala Mohammed ya kayyade sadaki na ₦1,500 ga matan da aka saki.
Tsohon jami'in DSS Dennis Amachree ya ce nadin Isa Pantami ya bayyana gibin tantance tsaro, yana zargin siyasa ta rinjayi shawarwarin hukumomin tsaro.
Dakarun sojojin Najeriya da ke aikin wanzar da zaman lafiya a juhar Katsina, sun samu nasarar kubutar da wasu tarin mutane da 'yan ta'adda suka ƴi garkuwa da su.
Kakakin majalisar tarayya, Tajudeen Abbas ya rantsar da 12 daga cikin zababbun mambobi 15 da hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta gabatar a ranar Laraba.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da miyagun makamai sun kai hari a wani kauyen jihar Kogi. 'Yan bindigan sun halaka mutum hudu a yayin harin da suka kai.
Wani matashi da ke yi wa kasa hidima mai suna Samuel ya rasa ransa yayin kallon wasan Najeriya da Afirka ta Kudu a jiya Laraba 7 ga watan Faburairu.
Wasu 'yan bindiga sun hallaka wani babban basaraken gargajiya a jihar Kogi, Cif Olayinka Ojo da ke sarautar Ohi-Ogidi a karamar hukumar Ijumu a jihar.
Tsohon Gwamnan Zamfara ya zama gwarzon Ministoci. Kungiyar matasa ta ce a duk ministocin da Bola Ahmed Tinubu ya nada, babu mai kokari kamar Bello Matawalle.
An raba sama da Naira tiriliyan 6 daga asusun tarayya na FAAC a shekarar bara. Mun kawo bayanin kudin da aka ba kowane Gwamna daga FAAC a shekarar ta 2023.
Basaraken gargajiya na Asaba, babban birnin jihar Delta, Mai martaba Obi (Prof.) Joseph Chike Edozien, ya rasu, a yayin da yake shirye-shiryen bukin cika shekaru 100
Babban jigon jam’iyyar APC a jiha Delta, Cairo Ojougboh, ya yanke jiki ya mutu yayin kallon wasan kwallo tsakanin Najeriya da Afrika ta Kudu a gasar AFCON 2023.
Labarai
Samu kari